Hukumar yan sandan NAjeriya
A wani yunkuri na kawar da fargabar mazauna Abuja dangane da barazanar tsaro da ake gani a baya-bayan nan, Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman.
Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bada umurnin a rufe dukkan gidajen da karuwai ke zama a jihar. Ya kuma haramta saka takunkumin fuska a wuraren da al'umma k
Rundunar yan sandan Jihar Katsina ta sake takaita amfani da babura a jihar daga 6 na safe 10 na dare saboda kallubalen tsaro a jihar, Vanguard ta rahoto. Gwamna
Akalla mutane hudu ne suka mutu a yammacin Lahadin da ta gabata, yayin da wasu ‘yan bindiga kimanin 30 a kan babura suka mamaye kasuwar Jauro Manu da ke karamar
Jami'an rundunar yan sanda a jihar Nasarawa sun cika hannu da wasu migayu su shida wadanda suke damfarar jama’a ta manhajar kulla alaka tsakanin yan luwadi.
Rundunar yan sandan Najeriya ta kori Richard Gele, Sufetan dan sanda da aka kama a bidiyo yana 'halasta' kwatar kudi daga hannun mutane a ranar 25 ga watan Yuli
An sake kai hari a karamar hukumar Kwali a Abuja yayin da lamarin tsaro ke cigaba da tabarbarewa a babban birnin tarayyar, Daily Trust ta rahoto. A kalla sau uk
Wata babbar kotun Abuja da ke zamanta a Maitama, a ranar Alhamis, ta ba da belin tsohon Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris da ake zarg da sace kudin kasa.
Bayan kai ruwa rana a kotu, an yankewa Abdulmalik Tanko hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kama shi da laifin sacewa, kashewa gami da wulakanta gawar dalibarsa
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari