Hukumar yan sandan NAjeriya
A ranar 28 ga watan Maris ne wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka kai hari gidan tsohon kwamishinan kidaya da kasa, NPC, Zakari Umaru Kigbu, suka k
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban matasa, sun haɗa da wasu motocin da suka kai darajar Miliyan N50k a sakatariyar Ihiala, jihar Anambra.
Kakakin ‘yan sandan ya ce mutane suna kiran lambar gaggawar ta rundunar suna nuna damuwa kan lafiyar ‘yan uwansu a Ijebu-Ode da kuma jihar baki daya a makon.
Sarkin Hausawan Ondo, Alhaji Abdulsalam Yusuf, ya bayyana cewa harin da aka kai unguwar Hausawa a Ondo ba fashi da makami bane kamar yadda yan sanda ke ikirari.
Wasu ‘yan bindiga da ke barna a kan babura sun harbe wasu mutane hudu da suka hada da masu sayar da shayi da wani direba da kuma ‘yan kasuwar gefen hanya har la
Rundunar yan sandan jihar Ondo ta yi watsi da jita-jitan cewa an kai harin ramuwar gayya kan al'ummar Hausawa da ke zaune a yankin Sabo na jihar da kashe wasu.
Ana sa ran taron zai tattauna batutuwan da suka shafi dabarun bunkasa nasarorin da aka samu a baya-bayan nan wajen yaki da ta'addanci da rashin tsaro gaba daya.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da madaukin hotun gidan gwamnatin jihar Ebonyi, Mista Uchenna Nwube a hanyar Okigwe-Aba-Enugu.
Wani bidiyo da ya watsu a kafafen sada zumunta ya nuna yadda wasu jami'an tsaro mata duka buɗa da juna a wurin babban taron APC na zaben ɗan takara a Abuja.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari