Hukumar yan sandan NAjeriya
Wasu yan bindiga a safiyar ranar Asabar sun kai hari Unguwar Iri Station, Idon Ward a karamar hukumar Kajuru sun sace a ƙalla mutane 14. Wani kansila na mulki
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun tarwatsa wani zanga-zanga da yan uwan fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna da aka sace a ranar Juma'a, 3 ga watan Yuni.
A ci gaba da jin batutuwan neman mika shi waje, alkalin ya tsayar da ranar ne bayan sauraran hujjoji akan karar da bangarorin da abin ya shafa suka bijiro dasu,
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta sa ranar Juma’a za ta ci gaba da sauraren karar mika ACP Abba Kyari da aka dakatar zuwa hannun Amurka don gurfanar dash
Rundunar 'yan sandan Jihar Kaduna ta samu nasarar dakile wani hari da 'yan bindiga su ka kai karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar inda suka kashe miyagu 2.
Mataimakin kwamishinan ‘yan sanda da aka dakatar, Abba Kyari, ya yi zargin cewa matakin da ofishin babban lauyan gwamnatin tarayya ya dauka na mika shi kasar Am
Wani mutum mai matsakacin shekaru da ba a riga an gano sunansa ba ya mutu a wani mashayar giya da e Jemeni Street, Abakaliki, Babban Birnin Jihar Ebonyi. Wani m
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna a ranar Litinin ta fatattaki wasu ‘yan bindiga da suka yi wa masu ababen hawa kwanton bauna a hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari.
Miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da mutane masu yawan gaske bayan sun farmaki matafiya a kan hanyar babbar titin Kaduna zuwa Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari