Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar `yan sanda tayi nasasar cafke mai garkuwa da mutane da ya addabi al`umma a yankuna da dama na jihar Ekiti, hajan na zuwa ne bayan samun bayanan sirri.
Wasu yan bindiga da ba'a sani ba sun halaka mataimakin Sufuritandan yan sanda a jihar Abiya yayin da ya ja tawaga zuwa wurin binciken ababen hawa da safiya.
Gwamnan jihar Jigawa ya sa an kwamushe shugaban jam'iyyar APC a jihar bayan da ya zarge shi da sukarsa bisa wasu ayyuka da ya bayar a jihar yana dab da sauka.
Wata majiya a rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yanzu haka dakataccen kwamshinan zaben jihar Adamawa, Barisa Hudu Ari, na tsare a wurin yan sanda.
An kama wani dan sanda yayin da yake shan barasa a jihar Kwara a cikin wani faifan bidiyo, hukumar yan sanda ta bada umarnin binciken lafiyarsa zuwa lokacin.
Rundunar yan sandan ƙasa da ƙasa ta aike da sammaci ga dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Yunusa Ari, kan abinda ya aikata lokacin cikon zabe.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun yi nasarar kama wasu yan kungiyar Sara-Suka 98 yayin wasu ayyuka da suka gudanar tsakanin 26 zuwa 28 ga watan Afrilu.
Rundunar yan sanda ta jihar Legas ta yi nasarar kama wani magidanci da matarsa kan zarginsu da garkuwa da kansu tare da neman fansar N5m don yan uwansu su biya.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan bindiga a Katsina suka gamu da ajalinsu a garin sace wani fitaccen dan kasuwar jihar Katsina da ba bayyana suna ba tukuna.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari