Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sanda reshen jihar Filato sun bayyana cewa sun sami labarin wasu furbatattu na kulla tuggun kai hari zauren majalisar dokokin jiha, ta gargade su.
Tsagerun yan bindiga sun sace kwamishinar hukumar kidaya ta ƙasa mai kula da jihar Bayelsa, Gloria Izonfuo, a kan hanyarta ta zuwa Patakwal, birnin jihar Ribas.
Wasu matasa a jihar Benue sun binne wani tsoho da ransa bisa zargin ya hallaka ahalinsa ta hanyar tsafi da kuma aikata maita da ta kai ga mutuwar ahalin nasa.
Labarin da ke iso mu ya bayyana cewa, wani gini ya ruguje a wani yankin jihar Oyo inda ya hallaka mutanen da ba a san adadinsu ya zuwa yanzu da ake hada rahoto.
Wani ya sari wata budurwa da suke soyayya a hannuwa da fuska, ya yi sanadiyyar ajalinta. Kakakin ‘yan sandan Kaduna, Muhammad Jalige ya nuna bakin kishi ya jawo
Jami'an yan sandan jihar Kaduna sun cika hannu da wani mutum wanda ake zargi da kashe budurwarsa saboda ta yi kokarin rabuwa da shi bayan ya kashe mata kudi.
Wani abu mai tada hankali ya faru a safiyar ranar Juma'a a yayin da wasu yan bindiga suka bude wa yan sanda guda 5 wuta yayin da suka tafi wani wurin cin abinci
Wasi tsagerun yan daba da ake kira yan sara suka sun shiga hannun dakarun 'yan sanda a jihar Bauchi yayin da shagulgulan ƙaramar Sallah ke kara matsowa a ƙasa.
Zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya roki rundunar yan sanda ta gudanar da bincike kan ruɗanin da ya faru yayin cikon zaben gwamna a Adamawa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari