Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ‘yan sanda ta kwamushe wani yaro, Ibrahim Musa da ake zargin ya kashe mahaifiyarsa mai kimanin shekaru 50 a karamar hukumar Ungogo da ke jihar Kano.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kara wa'adin mambobin kwamitin amintattu na Asusun Kula da Harkokin 'Yan Sanda (NPTF) na tsawon shekaru 3 masu zuwa.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan sanda a jihar Bauchi, sun cafke wani basarake a jihar kan zargin tayar da rikici. Ƴan sandan sun kuma haɗa tare da wasu mutum 6.
Wasu miyagun yan bindiga sun kashe jami'an hukumar yan saɓda uku yayin da suka bude masu wuta a shingem binciken ababen hawa a jihar Anambra ranar Alhamis.
Rundunar `yan sanda tayi nasasar cafke mai garkuwa da mutane da ya addabi al`umma a yankuna da dama na jihar Ekiti, hajan na zuwa ne bayan samun bayanan sirri.
Wasu yan bindiga da ba'a sani ba sun halaka mataimakin Sufuritandan yan sanda a jihar Abiya yayin da ya ja tawaga zuwa wurin binciken ababen hawa da safiya.
Gwamnan jihar Jigawa ya sa an kwamushe shugaban jam'iyyar APC a jihar bayan da ya zarge shi da sukarsa bisa wasu ayyuka da ya bayar a jihar yana dab da sauka.
Wata majiya a rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yanzu haka dakataccen kwamshinan zaben jihar Adamawa, Barisa Hudu Ari, na tsare a wurin yan sanda.
An kama wani dan sanda yayin da yake shan barasa a jihar Kwara a cikin wani faifan bidiyo, hukumar yan sanda ta bada umarnin binciken lafiyarsa zuwa lokacin.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari