Hukumar yan sandan NAjeriya
Masu garkuwa sun sace Kwamishinan yada labarai da al'adu a jihar Benue, Matthew Abo a daren jiya Lahadi 24 ga watan Satumba a gidansa da ke Zaki-Biam.
Jami'an tsaro na ƴan sanda, sojoji da ƴan banga sun samu gagarumar nasarar daƙile harin wasu muyagun ƴan bindiga da suka zo satar mutane a jihar Katsina.
Rundunar ƴan sandan jihar Taraba ta samu nasarar cafke miyagun ƴan ta'adda masu ɗumbin yawa waɗanda ake zargi da aikata laifin garkuwa da mutane.
Jami'an tsaro sun cafke matasa uku da ake zargin sun yi hayaniya da tayar da hankali a kusa da gidan minista Nyesom Wike a birnin Tarayya, Abuja.
Rundunar 'yan sanda a jihar Zamfara ta cafke wani da ake zargi da kashe dan jarida Hamisu Danjinga da aka samu gawarsa a bayan gidansa wanda ake zaton sace shi.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wani babban Fasto da ɗiyarsa a Kalaba, babban birnin jihar Kuros Riba.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki a Jami'ar Gwamnatin Tarayya a Gusau tare da sace dalibai a dakunansu na kwana har guda uku a daren jiya da misalin 3 na dare.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Musa Ibrahim Faskari ya shawarci mutane da su dauki makamai don kare kansu daga hare-haren 'yan bindiga a Najeriya.
Jami'an tsaron haɗin guiwa da taimakon 'yan banga da mutanen gari sun halaka 'yan bindiga akalla 21 a ƙaramar hukumar Danko Wasagu da ke jihar Kebbi.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari