Hukumar yan sandan NAjeriya
Babbar kotu da ke zamanta a jihar Delta ta ba da belin 'yan luwadi 69 da aka kama su na auren jinsi a jihar a watan da ya gabata kan kudi Naira dubu 500.
Rundunar ƴan sandan jihar Benue, ta tabbatar da samun nasarar cafke wasu manyan ƴan ta'addan da suka addabi al'ummar jihar da ayyukan ta'addanci.
Wani magidanci, Mista Williams ya shiga hannu bisa zargin yana da hannu a mutuwar ɗiyarsa 'yar shekara 12 ta yanayi mai ban tausayi a gonarsa a Nasarawa.
Ƴan bindiga sun tare hanya sun yi awon gaba da limamin cocin Katolika ta Enugu, Rev. Fr. M. Okide, tare da wasu mutum shida da ba su ji ba, ba su gani ba.
Wata kwamishinar harkokin mata a jihar Ondo, Olubunmi Osadahun ta gamu da fushin wani matashi kan zargin nuna wariya na rabon kayan tallafi don rage radadi.
Rundunar yan sandan Musulunci ta jigar Kano, wacce aka fi sani da Hisbah ta kama mutumin da ake zargi da ajalin jaririyar ɗiyarsa kwana ɗaya bayan haihuwarta.
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta tabbatar da samun nasarar cafke wani gawurtaccen ɗan bindiga da ya addabi jama'a wanda ta daɗe tana nema a jihar.
Kotu ta tasa keyar wani matashi kan satar kodar wani dan jihar Benue ba tare da ya sani ba, tuni ya siyar da kodar a birnin Tarayya Abuja kan makudan kudade.
Wasu matasa a jihar Kaduna sun kai farmaki tare da rusa gida da kuma makarantar malamin da ke ikirarin halatta cin naman kare da dalibansa a jihar.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari