Hukumar yan sandan NAjeriya
A jiya ne wani mai mota ya yi ajalin 'yan mata biyu masu sharan titi a Legas yayin kauce wa jami'an LASTMA, ya mika wuya a daren jiya Litinin 13 ga watan Nuwamba.
Akalla mutane takwas ne suka mutu yayin da wasu da dama suka jikkata a wani hatsarin jirgin ruwa da ya rutsa da su a jihar Taraba. Gwamnan jihar ya magantu.
Masu garkuwa sun sace wani Farfesa a Jami'ar Calabar da ke jihar Kuros Riba mai suna Patrick Egaga a daren jiya Lahadi 12 ga watan Nuwamba a gidansa.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da wasu mutane biyu daga kauyen Sabo da ke babban birnin tarayya Abuja sun kira waya, sun nemi a basu naira miliyan 15 kudin fansa.
Wasu masu sharan titi biyu sun rasa ransu bayan direban mota ya murkushe su yayin da ya ke kokarin kauce wa kamun jami'an LASTMA a jihar Legas a yi Litinin
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta samu nasarar daƙile wani harin da ƴan ta'adda suka kai a ƙaramar hukumar Jibia ta jihar. Sun ceto mutum uku da aka sace.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta samu nasarar kashe wani kasurgumin mai garkuwa da mutane, wanda ya addabi yankin Faskari na jihar. An kuma kwato alburusai.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun salwantar da ran mutum biyu tare da sace wani babban faston cocin ECWA a wani mummunan hari da suka kai a jihar Kwara.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun farmaki wasu rumfunan zabe a jihar Bayelsa, inda suka sace kayayyakin zabe bayan bude wuta.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari