Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sanda a jihar Kogi ta gargadi masu shirin zuwa Kudancin Najeriya da su nemo wata hanyar saboda dokar hana zirga-zirga a jihar Kogi.
Rundunar 'yan sanda a jihar Bayelsa ta tarwatsa mata ma su zanga-zangar neman cire kwamishinan 'yan sanda a jihar, Tolani Alausa daga mukaminsa kafin zabe.
Kwanaki kadan bayan sace mutanen a yankin Birnin Gwari da ke jihar Kaduna, wasu daga cikin jariran guda biyar sun mutu yayin da su ke hannun 'yan bindiga.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da hannu cikin yi wa lakcara dukan tsiya a Benue kan zargin satar mazakuta a Makurdi babban birnin jihar.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar kisan gillar Janar Alkali, lauya mai gabatar da kara, Simon Mom ya gabatar shaida a rubuce na Timothy da ake zargi a kisan.
Hukumar 'yan sanda a jihar Borno, sun karyata jita-jitar da ake yada wa a Maiduguri na cewar ana sace wa maza mazakuta da zaran sun yi musabaha da bakon fuska.
An samu asarar rai yayin da wasu mutane biyar su ka jikkata yayin rikicin zaben shugabancin ma su gidajen haya a Anambra, an lalata gidaje da ababan hawa.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar cafke wani Fasto mai suna Sunday da ake zargi da garkuwa da wata budurwa inda ya lalata ma ta rayuwa a jihar Ogun.
Mai maganin bindiga ya yi ajalin wani mutum yayin gwada maganin bindiga a cikin daji, 'yan sanda sun cafke mutane biyu kan zargin hadin baki da kisan kai.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari