Jihar Niger
Gwamnatin jihar Neja ta yi nasarar kame wasu bata-gari da ke kai wa 'yan Boko Haram bayanai kan tsaro da sojojin Najeriya. An kame mutum tara ciki har da likita
Gwamnan jihar Neja ya gargadi gwamnatin tarayya cewa, saura kiris 'yan Boko Haram su shiga babban birnin tarayya Abuja. Ya ce tafiya mara nisa tsakaninsu da Abu
Yan ta'addan kungiyar Boko Haram ta kafa tuta a kauyen Kaure da ke Shiroro a karamar hukumar jihar Niger, Daily Trust ta ruwaito. Gwamna Abubakar Sani Bello ne
'Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 35 tare da raunata daya hade da sace wasu shanu a wani yankin jihar Neja. Al'umomin yankin sun bayyana kokensu kan lamar
Rundunar yan sanda reshen jihar Neja, ta kama wasu mutane huɗu (4) da ake zargin suna da hannu a kisan wani ma'aikacin asibiti kwanaki kaɗan kafin bikinsa.
'Yan bindiga sun sha kashi a hannun 'yan sanda a wani yankin jihar Neja. An fatattaki da dama, tare da sheke wasu 6 daga cikinsu. Da dama sun tsere zuwa daji.
Gwamnan Neja, Abubakar Sani Bello, ya bayyana cewa da shi da wasu gwamnoni biyar na rewacin Najeriya sun haɗa kai zasu kawar da duk wani ɗan ta'addan yankin su.
Babban limamin garin Enagi, Alhaji Attahiru Alhassan ya rasu bayan an daba masa wuka saboda zarginsa da badala da matar wani mutum mai suna Umaru Jibrin. Jibrin
Yan sanda tare da haɗin guiwar jami'an sa kai sun sheke masu garkuwa da mutane uku (3) a wani musayar wut da aka suka yi, sauran sun arce ta harbi a jikinsu
Jihar Niger
Samu kari