Jihar Niger
Abubakar Bello, gwamnan Neja yace mulkinsa ba zai taba baiwa tubabbun 'yan bindiga kudi ba siyan makamai suke yi sannan su koma barna in an basu kudaden tuba.
Gwamnan jihar Neja ya bayyana asalin abinda 'yan bindiga ke yi na yaudarar gwamnati. Yace, suna tuban muzuru ne su karbi kudi su kara siyan muggan makamai.
Gobara ta hallaka wasu ahali a jihar Neja. Rahotanni sun ce, hudu daga cikin iyalai mata na gidan da yayi gobaran gaba dayansu sun kone, hakazalika dukkan kaya.
Wata sabuwa: An sake sace wasu mutane 19 a wani kauye dake jihar Neja a arewacin Najeriya. Har yanzu 'yan bindigan basu tuntubi iyalan wadanda suka sacen ba.
Masu shiga tsakanin bangarori biyu na gwamnati da kuma yan ta'adda sun fara tattaunawa da kwamandojin yan fashin don ganin yadda za'a dawo da zaman lafiya.
Wani Matashi dake aikin bautar ƙasa a jihar niger yaci kyautar dalleliyar mota daga bankin Acces, bayan amfani da bankin sau 10, Ta hanyar wayar hannu ko manhaj
Wani matashi dan Nigeria mai suna Ango Adamu ya riga mu gidan gaskiya kwana daya bayan daura aurensa a garin Matumbi a jihar Neja. An gano cewa marigayin da aka
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta damke wasu bindigogi biyu daga hannun wasu guggun miyagu a yankin Kwantagora da ke jihar Neja.
Sarkin Kagara dake jihar Neja Allah ya masa rasuwa. Shine sarki mai daraja ta farko a garin, a kuma garin ne kwanakin baya aka sace daliban makaranta da malamai
Jihar Niger
Samu kari