Nasir Ahmad El-Rufai
Tirƙashi: Wani Ɗan Acaɓa Ya Samu Luguden Kuri'u Wajen Jama'a Har Ya Samu Nasarar Zama Ɗan Majalisa a Ƙarƙashin jam'iyyar Labor Party ta Peter Obi a Can Kaduna
Atiku Abubakar ya ba Bola Tinubu ratar kuri’u fiye da 150, 000 a Zaben Kaduna. APC ta sha kasa a Giwa, Kauru, Lere, Ikara, Kagarko, Zaria, S/Gari, da Makarfi.
Mohammed Bello El-Rufai, babban dan gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai, ya lashe kujerar kujerar majalisar wakilan tarayya na Kaduna ta Arewa karkashin jam'iyyar APC
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya lallasa jam'iyyar APC mai mulki a ƙaramar hukumar gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai.
Jam’iyyar PDP mai hamayya a Kaduna ta raba wasu ‘yan APC da kujerun majalisa a zaben bana. A Sabon Gari, Sadiq Ango Abdullahi ya doke Hon. Garba Datti Muhammad.
Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bada umurnin haramta duk wani nau'in zanga-zanga a jiharsa. Samuel Aruwan, kwamishinan tsaron cikin gida da tsaro ya sanar.
Gwamnan jihar Kaduna mai barin gadu ya bayyana cewa, yana fatan dan takarar shugaban kasa na APC ya lashe zaben nan da aka yi a Najeriya. Ya bayyana dalilinsa.
Gwamnan na Kaduna Ya Bayyana cewar Yadda Jama'a Sukayi Kamfo a Runfunan Zabe Abu ne Mai Ci Masa Tuwo a Kwarya Duk da Yabawa INEC Abisa Amfani da Naurar BVAS
Babban lauyan gwamnatin tarayya kuma Ministan shari’a na kasa, Abubakar Malami ya fito a mutum, ya fadi asalin abin da aka hango, aka canza manyan Nairori.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari