Nasir Ahmad El-Rufai
Za a ji Sanata Shehu Sani ya fadi yadda ya taimakawa Musulmai a Giwa, Birnin Gwari, Jere, Rigasa da sauransu, ya ce 'Yan APC ba su yi komai ba sai yaudara.
Za a ji Ahmed Muhammad Makarfi yana zargin cewa ana bi ana cafke magoya bayan PDP a Kaduna, yanzu haka an kama Darektan yada labarai na kwamitin yakin zabe.
Za a ji jerin Jihohin da alamu suka nuna za a gwabza bayan ganin zaben Shugaban Kasa domin a mako mai zuwa za a yi zaben Gwamnoni a jihohi fiye da 20 a kasar
Dakarun sojojin na Operation Whirl Punch, da Dakaru na musamman na Bataliya ta 167 sun kashe wani dan ta'adda a Kaduna, sun kuma ceto mutane 14 daga aka sace.
Nasir El-Rufai ya zargi Gwamnan babban banki da AGF da hannu wajen yaudarar Shugaban kasa, ya ce duk da mugun nufin da aka yi, jam’iyyarsu ta APC ta lashe zabe.
A zaben shekarar nan, wasu daga cikin ‘ya ‘yan manyan Najeriya sun nemi kujerun siyas, za a ji yadda ‘Ya ‘Yan Gwamnoni da Saatoci suka kaya a zabukan na bana.
Za a ji labari Shugaban kasar ya ce an canza takardun kudi ne domin farfado da tattalin arziki. Shugaban kasar ya ce an canza takardun kudi ne domin abin amfani
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana kadan daga abin da ya gani bayan da aka sanar da Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na bana a Najeriya.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta hana duk wasu bukukuwan murna ko gangami kan sakamakon zaben shugaban kasa da na majalisar tarayya da aka kammala a jihar.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari