Nasir Ahmad El-Rufai
Duba da yadda ake yawan samun karuwar yara mata da ba sa zuwa makaranta, gwamnatin jihar Kaduna ta tura malamai 2000 zuwa makarantu 155 na fadin jihar ta Kaduna
A Kaduna, za a ji yaba Fastoci ya jawo Hukuma ta laftawa Jam’iyyar APC tarar N1m .Muhammad Hafiz Bayero ya cire sani da sabo, ya laftawa Shugaban APC tara.
Gwamna Mallam Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya yafewa wasu fursunoni hudu a bikin tunawa da ranar 'yancin kan Najeriya karo na 62 bisa ikon da kundin tsarin
Bola Tinubu mai takaran shugaban kasar ya bayyana yadda suka yi da shugaban kasa da abin da ya sa ya dauko Sanata Kashim Shettima da rikicin samun tikiti a APC.
Gwamna jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmed El-Rufa'i ya shiga aji karantar da daliban Kashim Ibrahim Fellowship kan muhimmancin shugabanci da tattalin arziki..
Za a ji labari cewa Gwamna Nasir El-Rufai yace idan Ahmadu Bello da Tafawa Balewa suna Duniya, za su goyi bayan mutumin Kudu ya karbi shugabancin kasa a 2023.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana a wani faifan bidiyon da TVC ta yada, inda yake bayyana kadan daga abu mara dadi da tsohon gwamnan Anambr
Bola Tinubu, ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam’iyyar APC yayi surkulle tare da shirme yayin da yake magana kan Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna.
Gwamnatin jihar Kaduna ta hannun hukumar ba da ilimin bai ɗaya (KADSUBEB) ta zabi ranakun gudanawar da gwaji ga sabbin malamain10,000 da take shirin ɗauka.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari