Nasir Ahmad El-Rufai
Malam Nasir El-Rufai da mutanensa sun kawo wani shiri da ake kira Arewa Tech Fest. Da taimakon Arewa Tech Fest, ana sa ran matasan Arewa za su shawo kan matsaloli.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ce za a yi shirin Arewa TECHfest a dukkan jihohin Arewa. ya ce za a farfado da fasahar zamani a Arewa. za a yi shirin a Katsina.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana yadda ya ji bayan da dawo da Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan sarautar jihar bayan tuge shi a 2020.
Daga karshe gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi martani kan rahotan farautar magabacinsa, Nasir El-Rufai, inda ya bayyana hakikanin halin da ake ciki.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki coci guda biyu a yankin ƙaramar hukumar Kajuru a Kaduna, sun hallaka mutane 3 tare da sace wasu akalla 30 ranar Lahadi.
Kungiyar NCYP ta ba gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani shawara kan ya guji maimaita irin kura kuran da magabacinsa, Nasir Ahmad El Rufai ya yi.
Nasir El-Rufai ya tono cewa, akwai alamu masu nuna akwai hassada da ke damun 'yan Najeriya da dama, musamman ma a irin wannan yanayin na yanzu da ake ciki.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya yi magana kan hassada da kyashi a tsakanin yan siyasar Najeriya da ke dakile hanyoyin samar da cigaba.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya shirya gudanar da wani babban taro kan fasaha da kirkire-kirkire a Arewacin Najeriya yayin da zai kaddamar da kamfaninsa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari