Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon dan takarar shugaban kasa a SDP, Adewole Adebayo ya bayyana cewa APC jam'iyya ce ta wadanda suka kware a kwatar mulki, amma ba su iya shi ba.
Tsohon ministan wasanni, Barista Solomon Dalung ya yi barka da shigar EL-Rufa'i zuwa SDP. Dalung ya ce SDP ce za ta gina kasa mai kyau a fadin Najeriya.
Hajiya Hafsat Mohammed Baba ta sanar da ficewarta daga APC, tana mai cewa jam’iyyar ta rasa alkiblarta, lamarin da ake ganin yana da alaka da ficewar El-Rufai.
Daya daga cikin jagororin PDP, Kola Ologhondinyan ya bayyana cewa APC ta kwana da sanin cewa akwai gagarumin shirin da zai kawo karshen mulkinta a 2027.
Sauya shekar tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai daga APC zuwa SDP ya fara jawo hankalin manyan ƴan siyasa, jiga-jigan APC na shirin bin sahunsa.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya ce sauya sheƙar tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ba sabon abu ba ne, ƴancinsa ne ya koma inda yake so.
Jam'iyyar APC nai mulki a jihae Kaduna, ta yi martani kan sauya shekar da Nasir Ahmad El-Rufai ya yi zuwa jam'iyyar SDP. Ta fadi abin da ta tasa a gaba.
Tsohon gwamnan Kaduna ya taba cewa ba zai fita daga APC ba har karshen rayuwarsa. Ya fadi haka ne a lokacin da yake gwamna amma yanzu ya fita ya koma SDP
Tsohon sanatan jihar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi wasu kalamai da ake ganin shaguɓe ne ya yi wa tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari