![Fulani makiyaya za su shiga zanga zangar adawa da Tinubu? Miyetti Allah ta magantu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9b6594ded727ebf9.jpeg?v=1)
Kungiyar Miyetti Allah
![Fulani makiyaya za su shiga zanga zangar adawa da Tinubu? Miyetti Allah ta magantu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9b6594ded727ebf9.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun bindige shugaban Miyetti Allah, kungiyar makiyaya ta yi kira ga mutanenta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5d0efd6698671753.jpeg?v=1)
![Zargin ta'addanci: Kotu ta sallami shugaban Miyetti Allah bayan wata 4 a tsare](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6489f342a45c9562.jpeg?v=1)
![Bayan zargin Miyetti Allah kan Gwamna Sule, an dauki mataki kan ƙungiyoyin sa kai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/99c59e30876f45d8.jpeg?v=1)
![Shugaban Miyetti Allah ya jefa gwamnan APC cikin matsala kan tilasta masa kafa kungiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/99c59e30876f45d8.jpeg?v=1)
![Gwamnatin Bola Tinubu ta gurfanar da shugaban kungiyar Fulani ta Miyetti Allah, Bodejo](https://cdn.legit.ng/images/360x203/aade3d95f8ebfd3e.jpeg?v=1)
![Shugaban Miyetti Allah ya shiga hannun jami'an tsaro, an bayyana matakin gaba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7bd2776eabdb52a6.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sanda ta cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah ta MACBAN a jihar Adamawa, Alhaji Jaoji Isa kan wasu zarge-zarge na badakalar kudade.
![Babu ruwanmu: Shugaban kungiyar Miyetti Allah bai hannunmu Inji Jami’an DSS](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fc4a5829667e63b9.jpeg?v=1)
Sababbin bayanai sun fito bayan bacewar shugaban 'yan Miyetti Allah Kautal Hore a Nasarawa. Hukumar DSS tace ba ta tsare da shugaban kungiyar makiyayan.
![Yanzu: DSS Ta Kama Shugaban Kungiyar Miyetti Allah Na Kasa, Dalili, Bayanai Sun Fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aaa6a213cee138ac.jpeg?v=1)
Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta kasa sun cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal Haure, Bello Bodejo, kan kafa kungiyar ‘yan banga a Nasarawa.
![Miyetti Allah ta kaddamar da kungiyar yan sa kai mai mutane 1,144 don yakar yan bindiga a Nasarawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b5bf59ead543427.jpeg?v=1)
Kungiyar Miyetti Allah ta kaddamar da kungiyar 'yan sa kai don yakar 'yan bindiga da barayin shanu a jihar Nasarawa. Kungiyar ta horas da fulani 1,114 don yin aikin.
![Harin sojojin Najeriya kan farar hula: Miyetti Allah ta kafa wa Tinubu wani muhimmin sharadi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6134e06b7ab89324.jpeg?v=1)
An yi kira ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta gaggauta biyan diyyar farar hula da sojojin Najeriya suka kashe a hare-haren sama a fadin kasar.
![Tinubu ba irin Buhari ba ne, Igboho ya sake gargadin Fulani kan barin yankin Yarbawa, ya yi bayani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dda85209c195978c.jpeg?v=1)
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya sake tura sakon gargadi ga Fulani makiyaya da kungiyar Miyetti Allah kan barin yankin Yarbawa da gaggawa.
!["Ko Aikin Shara Ne a Aso Villa" Ƙungiyar Fulani Miyetti Allah Ta Roƙi Shugaba Tinubu Alfarma 1 Tak](https://cdn.legit.ng/images/190x107/27847c35c197574e.jpeg?v=1)
Ƙungiyar fulani makiyaya ta ƙasa (MACBAN) ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa yayanta a muƙaman gwamnati ko da kuwa na shara ne a Aso Villa.
![Miyetti Allah Ta Nemi a Saki Mambobinta Da Aka Tsare a Anambra Ba Tare Da Sun Aikata Laifi Ba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0275543456d20055.jpeg?v=1)
Kungiyar Miyetti Allah ta Fulan makiyaya masu kiwon dabbobi ta nemi a saki mambobinta da ake tsare da su ba tare da sun aikata wani laifi ba a jihar Anambra.
![Ko Sama Ko Kasa: An Nemi Mataimakin Shugaban Kungiyar Miyetti Allah Na Kasa An Rasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/55e170c7716d4fcd.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kungiyar makiyayan Najeriya ta Miyyeti Allah (MACBAN) na kasa, Injiniya Munnir Atiku Lamido ya bata. Munnir na a hanyarsa ta zuwa Kaduna ne.
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari