
Kungiyar Miyetti Allah







A baya dai kungiyar Miyetti Allah ta ce al’ummar Fulani ba za su goyi bayan takarar Peter Obi ba, inda ta bayyana shi a matsayin mutum mai tsananin kabilanci.

Kungiyar Miyetti Allah ta ce ta umurci kowane Bafulatani a kasar nan da kada ya zabi dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party, Mista Peter Obi. Raho.

Kungiyar Fulani ta Miyetti-Allah MACBAN, ta ce ba ta sayi fom din tsayawa takara ga wani dan takara da zai fafata a zaben 2023 mai zuwa ba nan kusa a kasar.

Alhaji Gidado Siddiki, shugaban Kungiyar Makiyayan Shanun Najeriya ta Miyetti Allah (MACBAN) na reshen Kudu maso Gabas, ya koka akan yadda ‘yan bindiga suka sac

Gwamnatin Babban Birnin Tarayya Abuja ta ce ta yi bincike ta kuma gano wadanda suka kai wa mambobin kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah hari a Gwagwalada, Abuja.

Wasu tsagerin ‘yan bindiga sun kai hari a yankin Gwagwalada da ke Abuja, inda suka harbe shugaban kungiyar Miyyetti Allah (MACBAN), Adamu Aliyu, har lahira.
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari