
Kungiyar Miyetti Allah







An yi kira ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta gaggauta biyan diyyar farar hula da sojojin Najeriya suka kashe a hare-haren sama a fadin kasar.

Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya sake tura sakon gargadi ga Fulani makiyaya da kungiyar Miyetti Allah kan barin yankin Yarbawa da gaggawa.

Ƙungiyar fulani makiyaya ta ƙasa (MACBAN) ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa yayanta a muƙaman gwamnati ko da kuwa na shara ne a Aso Villa.

Kungiyar Miyetti Allah ta Fulan makiyaya masu kiwon dabbobi ta nemi a saki mambobinta da ake tsare da su ba tare da sun aikata wani laifi ba a jihar Anambra.

Mataimakin shugaban kungiyar makiyayan Najeriya ta Miyyeti Allah (MACBAN) na kasa, Injiniya Munnir Atiku Lamido ya bata. Munnir na a hanyarsa ta zuwa Kaduna ne.

Alhaji Gidado Siddiki, shugaban kungiyar Miyetti Allah na yankin kudu maso gabas, ya koka da cewa an dena ba wa mambobin kungiyarsu gidajen haya a jihar Anambra

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association MACBAN ta yi Alla-wadai da rashin maganar shugaba Muhammadu buhari kan kisan Fulani Makiyaya arba'in da Bam.

Kawo yanzu an yi jana'izar mutum talatin da takwas cikin Fulani makiyayan da jirgin sama ya sakarwa Bam a karamar hukumar Doma ta jihar Nasarawa ranar Talata.

Kungiyar makiyaya fulani ta Miyetti Allah ta bayyana cewa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar jam'iyyar APC shine wanda za ta jefa wa kuri'arta a zaben 2023.
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari