Kungiyar Miyetti Allah
Sababbin bayanai sun fito bayan bacewar shugaban 'yan Miyetti Allah Kautal Hore a Nasarawa. Hukumar DSS tace ba ta tsare da shugaban kungiyar makiyayan.
Jami’an hukumar tsaron farin kaya ta kasa sun cafke shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal Haure, Bello Bodejo, kan kafa kungiyar ‘yan banga a Nasarawa.
Kungiyar Miyetti Allah ta kaddamar da kungiyar 'yan sa kai don yakar 'yan bindiga da barayin shanu a jihar Nasarawa. Kungiyar ta horas da fulani 1,114 don yin aikin.
An yi kira ga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da ta gaggauta biyan diyyar farar hula da sojojin Najeriya suka kashe a hare-haren sama a fadin kasar.
Mai fafutukar kafa kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya sake tura sakon gargadi ga Fulani makiyaya da kungiyar Miyetti Allah kan barin yankin Yarbawa da gaggawa.
Ƙungiyar fulani makiyaya ta ƙasa (MACBAN) ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa yayanta a muƙaman gwamnati ko da kuwa na shara ne a Aso Villa.
Kungiyar Miyetti Allah ta Fulan makiyaya masu kiwon dabbobi ta nemi a saki mambobinta da ake tsare da su ba tare da sun aikata wani laifi ba a jihar Anambra.
Mataimakin shugaban kungiyar makiyayan Najeriya ta Miyyeti Allah (MACBAN) na kasa, Injiniya Munnir Atiku Lamido ya bata. Munnir na a hanyarsa ta zuwa Kaduna ne.
Alhaji Gidado Siddiki, shugaban kungiyar Miyetti Allah na yankin kudu maso gabas, ya koka da cewa an dena ba wa mambobin kungiyarsu gidajen haya a jihar Anambra
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari