Kungiyar Miyetti Allah
Kungiyar Fulani ta Miyetti-Allah MACBAN, ta ce ba ta sayi fom din tsayawa takara ga wani dan takara da zai fafata a zaben 2023 mai zuwa ba nan kusa a kasar.
Alhaji Gidado Siddiki, shugaban Kungiyar Makiyayan Shanun Najeriya ta Miyetti Allah (MACBAN) na reshen Kudu maso Gabas, ya koka akan yadda ‘yan bindiga suka sac
Gwamnatin Babban Birnin Tarayya Abuja ta ce ta yi bincike ta kuma gano wadanda suka kai wa mambobin kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah hari a Gwagwalada, Abuja.
Wasu tsagerin ‘yan bindiga sun kai hari a yankin Gwagwalada da ke Abuja, inda suka harbe shugaban kungiyar Miyyetti Allah (MACBAN), Adamu Aliyu, har lahira.
Kungiyar Miyatti Allah ta Najeriya (MACBAN), ta yi watsi da ikirarin cewa tana goyon bayan kudirin takarar shugabancin kowani dan takara a babban zaben 2023.
Gwamnan Binuwai, Samuel Ortom ya yi kira ga shugaba Buhari da ya ayyana kungiyar makiyayan shanu ta Miyetti Allah, MACBAN, a matsayin kungiyar ta'addancin.
Kungiyar Miyetti Allah ta kasa ta fallasa yadda 'yan sanda ke mannawa Fulani makiyaya sharrin garkuwa da mutane ko fashi da makami domin tsatsar makuden kudi.
Kungiyar Miyetti Allah ta roki gwamnatin tarayya da ta gaggauta ayyana 'yan bindiga a matsayin 'yan ta'adda. Ta ce basu da wani amfani ga kasar ko kadan sai cut
Mahara sun kashe Abubakar Abdullahi, shugaban kungiyar Miyetti Allah a karamar hukumar Lere ta jihar Kaduna bayan sun yi garkuwa da shi tare da neman N20m.
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari