Masu Garkuwa Da Mutane
Miyagun 'yan bindigan da suka sace wasu mutum bakwai a babban birnin tarayya Abuja, sun fadi makudan kudaden fansan da za a ba su kafin su sako mutanen.
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba a ranar Talatar da ta gabata ta ce jami’anta sun ki karbar cin hancin naira miliyan 8.5 da wani mai garkuwa da mutane ya ba su.
An sace ‘yan makarantar Apostolic Faith Group a Ekiti. Idan ana son ganin wadannan mutane, ‘yan bindigan sun bukaci a tanadi N100m a matsayin kudin fansa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wani ma’aikacin banki, Olumide Openaike wanda ya yi karyar masu garkuwa da mutane sun sace shi saboda bashin N1.7m.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Atiku Abubakar, ya yi kira ga Tinubu ya yi murabus kan matsalar rashin tsaro.
Masu garkuwa da suka sace wata likitar ido, Ganiya Olawale-Popoola da mijinta Nuruddeen Popola da wani karamin yaro Folaranmi sun nemi naira miliyan 100 kudin fansa.
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi awon gaba da wasu yara ‘yan makaranta da ba a tantance adadinsu ba a karamar hukumar Emure da ke jihar Ekiti.
Shahararren mawakin nan na Najeriya Seun Kuti, ya yi kakkausar suka ga rundunar ‘yan sandan Najeriya in da ya ya zarge su da jagorantar kungiyoyin garkuwa da mutane.
Adadin wadanda aka yi garkuwa da su daga 2019 zuwa yau ya kai 17, 469 Rahoto ya nuna ana da labarin rayuka kusan 2, 500 da aka rasa a karkashin Bola Tinubu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari