Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta tabbatar da cewa jami'anta sun samu nasarar halaka wani mai garkuwa da mutane, biyo bayan artabun da suka yi a jihar.
Dakarun sojojin saman Najeriya da aka girke a Durbunde da ke karamar hukumar Takai a jihar Kano sun kama wani babban mai garkuwa da mutane mai suna Isah Abdul.
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yinawon gaba da wata gawa tare da masu rakiyarta a jihar Enugu da ke Kudancin Najeriya.
Yan bindiga sun halaka akalla mutane goma sha biyu tare da jikkata wasu tara a sabon harin da suka kai kauyen Gindin Dutse Makyali da ke Kajuru, jihar Kaduna.
Tsagerun masu garkuwa da mutane sun kai farmaki kan garuruwan n Dekko, Lama da Monkin a karamar hukumar Zing ta jihar Taraba inda suka yi awon gaba da mutum 16.
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba ta karrama jami’an ta guda hudu bisa kin karbar cin hancin naira miliyan 8.5 daga hannun wani dan bindiga a yayin da suke bincike.
Rundunar 'yan sandan jihar Nasarawa ta tabbatar da samun nasarar cafke wasu mutum zargi da ake zargi da sace kananan yara sun sayarwa a yankin Kudancin Najeriya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Ekiti ta cafke wasu ‘yan kungiyar masu garkuwa da mutane 8 da suka sace wasu ‘yan makaranta da malamansu a garin Emure kwanan nan.
Jami’an ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun kai samame a sansanonin masu garkuwa da mutane biyu inda suka cafke wani mutum mai suna Sa’idu Abdulkadir.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari