Masu Garkuwa Da Mutane
Shugaban karamar hukumar Kagarko da ke jihar Kaduna, Hon. Nasara Rabo, ya ba wa wani jami’in ‘yan sanda (DPO) mai suna Idris Ibrahim kyautar naira miliyan daya.
Yan bindiga sun kashe tsohon dan takarar majalisar wakilai daga jihar Anambra, Jude Oguejiofor. An ruwaito cewa Oguejiofor na yawan rubuce rubuce akan 'yan bindigar.
Shahararren Fasto a Najeriya, Oscar Amaechina ya bayyana yadda malaman addini ke taimakawa rashin tsaro inda ya ce su na koyarwa ne don neman kudi da suna.
Dakarun sojoji na Bataliya ta 93 da ke a jihar Taraba, sun samu nasarar cafke wata mata da ake zargi da yin garkuwa da mutane, yayin karbar kudin fansa.
Yan bindiga sun saki bidiyon 'yan mata 63, ciki har da wata amarya, kawayenta da 'yan uwanta da suka sace a karamar hukumar Sabuwa, jihar Katsina.
An bukaci Gwamnatin Tinubu ta aiwatar da manufofin APC. ‘Dan takaran shugaban kasar a zaben 2019 yana so gwamnatin Bola Tinubu tayi wa tsarin mulki kwaskwarima
Yan sanda sun yi nasarar damke mutum shida, maza huɗu da mata biyu, bisa zargin garkuwa da mutane a birnin tarayya Abuja, sun kwato makamai da kayayyaki.
An yi garkuwa da wasu matafiya daga Umuahia na jihar Abia a cikin wasu manyan motocin alfarma guda biyu a karamar hukumar Olalamaboro ta jihar Kogi.
Oba Adebayo Fatoba, babban basarake a jihar Ekiti, ya bayyana yadda ya tsira daga hannun masu garkuwa da mutanen da suka halaka takwarorinsa biyu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari