Masu Garkuwa Da Mutane
Sojijin yankin Kudu maso Gabashin Najeriya sun kashe wasu tsagerun Biafra da kuma kungiyar tsaro ta Gabas (IPOB/ESN) guda biyar, sun kubutar da mutane 15 a Zamfara.
Rundunar sojojin Najeriya a jihar Katsina dake Arewa maso Yammacin kasar ta bayyana cewa dakarunta sun kashe wani kasurgumin dan ta'adda mai suna Maikusa.
Yan bindiga sun kai sabon farmaki gundumar Kawu da ke karamar hukumar Bwari da ke babban birnin tarayya Abuja a ranar Alhamis inda suka yi awon gaba da mutane 23.
Wasu 'yan bindiga biyu a jihar Taraba da suka shahara wajen garkuwa da mutane don kudin fansa sun saduda tare da mika wuya ga 'yan doka. Suna son zama 'yan banga.
Ganin yadda matsalar tsaro ke ci gaba da ta'azzara, Sheikh Aminu Daurawa ya ba gwamnatin Shugaba Tinubu satar amsa, kan hanyar kawo karshen matsalolin tsaro a kasar.
Jami’an rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun cafke mai garkuwa da mutane Samaila Wakili Fafa wanda aka fi sani da Abu Ibrahim a dajin Sardauna.
Yan sanda tare da haɗin guiwar mafarauta sun shiga har cikin daji, sun sheke yan bindiga masu ɗumbin yawa tare da kwato mutane 40 da aka sace a Taraba.
Wasu da ake zargin ’yan bangar siyasa ne dauke da makamai sun yi awon gaba da mutane biyar da aka shirya za su ba da shaida a kan zaben gwamnan Kogi.
A wani kazamin rikici da ya barke a Zamfara, kungiyar Ado Allero ta kashe akalla manyan ‘yan bindiga biyar da mayakan su 48. Yan bindiga na neman Allero ruwa a jallo
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari