Manyan Labarai A Yau
Majalisar dokokin jihar Kwara ta dakatar da Hon. Saba Gideon na tsawon watanni uku bayan an same shi da laifin nadar taron sirri da yada bayanai ba tare da izini ba.
Gwamnatin tarayya ta sanar da bude makarantun sakandire guda 47 da ta rufe a kwanakin baya saboda tabarbarewar matsalar tsaro a wasu sassan Najeriya.
Daya daga cikin manyan 'ya'yan marigayi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Halima Buhari, ta fito ta yi magana kan wasu halayen mahaifin na ta.
Tsohon Ministan wasanni da matasa, Solomon Dalung, ya ragargaji shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matakin da ya dauka na cire tallafin man fetur.
Majalisar dattawan Najeriya ta kammala aikin tantance jakadun da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Majalisar ta amince su wakilci Najeriya a kasashen waje.
Babbar Kotu a birnin Abuja ta amince da belin wucin gadi da hukumar EFCC ta ba tsohon ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige.
Hadimin shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya fito ya musanta jita-jitar cewa rashin lafiya ta kama maigidansa. Ya ce ba gaskiya ba ne.
Gwamnatin tarayya karkashin shirin RHIESS ta fara raba wa tsofaffin mutane da suka haura shekara 65 tallafi a jihar Delta, uwargidar gwamna ta kaddamar a Asaba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya biya bashin da tsofaffin kansiloli suka biyo. Biyan bashin na zuwa nw bayan sun dade suna jiran hakkinsu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari