Manyan Labarai A Yau
Wani matashi ya yi abun a yaba a jihar Kano bayan ya dawo da albashin da gwmatiɓta riƙa biyan mahaifinsa a Kano. Gwamna Abba Yusuf ya yaba masa sosai kan hakan.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta bayyana cewa bata kowani shiri na rusa wata gada a garin Gwarzo, hedkwatar karamar hukumar Gwarzo.
Kehinde Akinyemi, kakakin Olusegun Obasanjo, ya bayyana cewa karya ne tsohon shugaban kasar bai mutu ba yana nan da ransa kuma yanzu haka ma yana wajen kasar.
An gano Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje da wasu lauyoyi suna bacci yayin zaman kotun zaben shugaban kasa a ranar Laraba, 6 ga watan Satumba.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisar tarayya dake zama a Kano ta tabbatar da nasarar Abdulmumini Jibrin Kofa na jam'iyyar NNPP a matsayin dan majalisa.
Kwamitin majalisar wakilai mai bincike kan satar man fetur ya bayyana cewa ya shirya fallasa sunayen masu satar man fetur a Najeriya, don magance matsalar.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta yi hukunci kan ƙarar da Shugaba Tinubu da Kashim Shettima suka shigar kan Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Wani mutumi da ke zaune a Canada ya saki bidiyon wani gida a TikTok yana mai nunawa mabiyansa cikin gidan da yake zaune da iyalinsa. Yana biyan N778k duk wata.
Gwamnatin jihar Abia ta bayyana gaskiya kan batun korar ma'aikata 10,000 daga bakin aikinsu. Gwamnatin ta ce sam ba haka ba ne, ƙarya ce kawai aka yi mata.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari