Manyan Labarai A Yau
Bidiyo ya nuna jami'an ƙungiyar ƙwadago (NLC) a jihar Ondo da ma'aikata suna ba hammata iska kan yajin aikin gargaɗi na kwana 2 da ƙungiyar ta fara yau Talata.
Shugaban ƙasa, Umaro Sissoco Embalo, na ƙasar Guinea ya kara naɗa sabbin hadimai masu tsaronsa biyo bayan juyin mulkin da ake ta yi a nahiyar Afirka kwanan nan.
Kwamitin zartarwar New Nigeria People's Party (NNPP) na kasa ya kori dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Sanata Rabi’u Kwankwaso. Hukuncin ya fara aiki.
Wani dan Najeriya ya siyawa iyalinsa mota don su dunga amfani da ita amma ya gano cewa tsohuwar motar bata da kyau ko kadan sannan kofofin basa son budewa.
Gwamnati ta rusa shagunan kwano da mutane su ka kafa a Abuja. FCTA ta ce idan aka gama rusau, za a zo da tsarin da zai dauki ‘yan kasuwan da ke naman abinci.
Kungiyar yan kasuwa wato TUC ta ce ba za ta shiga yajin aikin gama gari da kungiyar kwadago ta kasa ta shirya fara yi a ranar Satumba, 5 ga watan satumba ba.
Wani mai hoto a Najeriya ya yi fushi da kanwar amarya da ta hana shi abinci a wajen bikin, don haka ya hukunta budurwar ta hanyar yanketa a gaba daya hotunan.
Wani ango da amaryarsa sun samu gudunmawar galan babu komai ciki a wajen bikinsu. An dauki bidiyon wannan lamari mai ban mamaki kuma ya yadu a dandalin TikTok.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta yi martani bayan kotun sauraron ƙararrakin zaɓen shugaban ƙasa ta sanya ranar da za ta yanke hukuncinta kan ƙarar.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari