Labaran Soyayya
A wannan makon, labaru marasa dadi ne aka rika dangatawa da Jarumin Nollywood Yekini Higher wanda ake kira Itele. Jarumin wanda ya sha suka a dandalin sada zumu
Eric LaBrie, matar da ta yi fice saboda soyayya da abubuwa marasa rai ta ce tana sha'awar Husumiyar Eiffel, irin sha'awa da ake yi wa mutum, rahoton The Cable.
Musa Lurwanu Maje shi ne wanda ya labe da sunan Zahra Mansur, yana tsula tsiya a Facebook. Maje ya rika karbar kudi daga hannun jama’a ba tare da an ankara ba.
Wata budurwa ta bayyana yadɗa rayuwa ta juya mata baya a ɓangaren soyayya ta yadɗa ta kwashe shekaru a Burtaniya amma babu waɓda ya taba kula ta da sunan so.
Wata matashiya yar Najeriya ta haddasa cecekuce a soshiyal midiya bayan ta wallafa cewa ta samu karin matsayi inda ta tashi daga mai aikin gida zuwa matar gida.
Za a ji yadda wahalar Najeriya ta sa wani ya koma dauko kayan itace da gangariyar motar miliyoyi. Malam Bahaushe yana cewa kuturu da kudinsa, sai na kasan kwano
Mabiya shafukan soshiyal midiya sun cika da mamaki bayan bayyanar wani bidiyo inda amarya ta yiwa angonta budar kai sabanin yadda aka saba a al’adar Bahaushe.
Wani matashi dan Najeriya ya dauki matar sa baturiya domin gabatar da ita ga iyayensa kuma sun karbeta hannu bibbiyu, an kuma yi biki irin na al’adar Yarbawa.
Halima Yunusa, wata budurwa a jihar Kaduna ta kai karar mahaifinta gaban Kotu. inda ta nemi a tilasta masa ta aurar da ita ga wanda zuciyarta ke kauna, Yusuf.
Labaran Soyayya
Samu kari