Labaran Soyayya
Yayin da mutane da yawa ke ganin ya dace mata su gina alaka da maza masu shekaru, wata 'yar Najeriya ta zo da sabon salo a irin nata ra'ayin mai ban mamaki.
Wani ma'abocin amfani da Twitter a ranar Talata, ya bukaci taimakon 'yan sanda bayan wasu sun yi masa mugun duka don ya tura wa matar aure cewa yana son ta.
Tace ta kulle mijinta'dan kasar Kamaru kwalbar tsafi, wanda hakan yasa yake mata biyayya kuma ba zai taba iya kula wata mace ba a rayuwarsa sai dai ita ta din.
Ana cewa soyayya ruwan zuma, anan dai ta zama matsala yayin da wata budurwa ta fakaici idom saurayinta ta sace masa mota daga fita nemo mata shawarma a Kano.
A ranar Juma'a makiyaya sun tarwatsa kasuwar mako-mako da ake ci a garin Tegina da ke karamar hukumar Rafi ta jihar Neja yayin da suke fada a kan wata budurwa.
Magidanci mai shekaru 55 ya sheke matarsa mai shekaru 45 bayan ya zargeta da cin amanarsa kuma daga bisani yayi tafiyar 12km zuwa ofishin 'yan sanda da kanta.
Wata baturiya wacce ta auri dan Najeriya ta bayyana yadda take jin dadin zama da mijin ta dan Najeriya.Ta wallafa bidiyon kanta tana ayyukan gida a Najeriya.
Kyawawan hotunan fitacciyar 'yar siyasa kuma tsohuiwar 'yar takarar gwamnan jihar Kogi, Natasha Akpoti, yayin da ta haifa kyakyawan yaro namiji sun bayyana.
Hajiya Hauwa, tsohuwar matar marigayi tsohon gwamnan jihar Taraba, Danbaba Suntai, ta bayyana a hotuna tare da matashin da tayi wuf da shi, Halliru Saad Malami.
Labaran Soyayya
Samu kari