Matawalle
Gwamnatin jihar Zamfara ƙarƙashin jagorancin gwamna Bello Matawalle ta amince zata fara aiwatar da tsarin mafi ƙarancin Albashi na N30,000 a watan Nuwamba.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya tabbatar da hukuncin kisa da aka amince dashi kan duk wanda aka kama da laifin fashi da makami, garkuwa da mutane.
Gwamna Bello Mattawale na jihar Zamfara a ranar Litinin ya haramta hawan babura daga karfe 8 na dare zuwa 6 na safe a garin Gusau ta Arewa maso Yammaci....
Gwamnatin jihar Zamfara ta rattaba hannu a kan hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin aikata fashi da makami, satar shanu, tsafi, ko kai wa 'yan bindiga.
Hatsabibin dan bindiga, Ado Aleiro, wanda a baya-bayan nan aka nada shi Sarkin Fulani a masarautar Yantodo a Jihar Zamfara, ya ce ba shi ya bukaci a nadi shi sa
Gwamnan Zamfara Bello Matawalle ya dakatar da Sarkin Birnin Ƴandoto, Aliyu Marafa saboda naɗa shugaban yan bindiga, Adamu Aliero-Yankuzo, Sarkin Fulani a masara
Wata sanarwa da gwamnati ta fitar a Gusau a ranar Lahadi ta hannun Nasiru Biyabiki, ta ce Matawalle ya bayyana hakan ne a wajen wani liyafan cin abinci a Jeddah
Idan har gwamnatin Jihar Zamfara bata dauki matakin hana wa ba, an kammala shiri don nada hatsabibin dan bindiga, Ada Aleru, a matsayin Sarkin Fulani a masaraut
A cikin hoton, an gano Gwamna Bello Matawalle a tsakanin kyawawan yaransa maza inda kowannensu ke sanye da tufafi iri guda na farar shadda dinkin babban riga.
Matawalle
Samu kari