Matawalle
Babban kotun tarayya da ke Abuja ta tsayar da ranar 17 ga watan Afrilu don sauraron karar neman tsige Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara saboda ficewarsa d
Jigon Jam'iyyar PDP, Iyorwuese Hagher, ya yi kira ga Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara da ya daina razana yan jam'iyyar a jihar dom sun ki komawa APC.
Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara a ranar Laraba ya bayyana mutuwar Alhaji Tukur Mai-bulo, dattijon kasa, dan kasuwa kuma mai tallafawa al'umma a matsayin
Gwamnan jihar Zamfara ya bayyana martaninsa tun bayan da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ya fasa kai ziyarar jaje jihar. Ya ce Allah ne ya kaddara hakan.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari zai kai ziyara Jihar Zamfara a ranar Alhamis mai zuwa. Gwamna Bello Matawalle ne ya bayyana hakan a wani taron gaggawa da ya
Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara ya kara nada sabbin masu rike da mukaman siyasa a jihar don taimakawa wurin gudanar da ayyukan gwamnati, The Nation ta r
Gwamnan Bello Matawalle na jihar Zamfara ya ce gwamnatin sa ta na ci gaba da bincike akan masu hada kai da ‘yan bindiga don kawo cikas ga tsaro a jihar sa, The
Matawalle ce zai yi kokarinsa domin ganin cewa an mayar da duka wadanda suka gudu daga kauyukan da yan bindiga suka kai hari zuwa garuruwansu nan da mako guda.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa, za ta fara shigo da shanu da awaki daga kasashen waje saboda wasu dalilai da magance matsalar tsaro da ke addabar jihar
Matawalle
Samu kari