Matawalle
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani kan hukuncin zaben jihar Zamfara, ta ce hukuncin ya yi daidai kuma akwai tsagwaron adalci a ciki.
Matasa a Najeriya sun yabi Karamin Ministan Tsaro, Bello Matawalle da babban Minista Badaru Abubakar kan inganta tsaro a kasar Najeriya baki daya.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ministan Tinubu ya bayyana irin kokarin da ya yi wajen ciyar da fannin tsaro a Arewa gaba, ya fadi dalilinsa masu kyau.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ƙaramin Ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi ikirarin cewa tsohuwar Gwamnatin da ta sauka ta yi wasa a sha'anin tsaron ƙasa.
Karamin Ministan Tsaro a Najeriya, Bello Matawalle ya sha alwashin tabbaar da tsaro mai inganci yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnoni,
Matawalle ya ce lokacin shugaban kasa ya ba su umurnin zuwa Zamfara don tattauna wa kan sace daliban Gusau, Gwamna Lawal ya tsallake ya bar kasar.
Tsohon Gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya ce hana Dauda Lawal Dare hanyar da zai soke miliyoyin kudi ne ya fara hada shi fada da shi da yake Gwamna.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya sake bankado sabuwar badakalar naira biliyan daya da tsohon gwamna Matawalle ya salwantar da su a gyaran otal.
Kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya ta shiga maganar rigimar Dauda Lawal da Bello Muhammad Matawalle da kuma rigimar Aliko Dangote da Abdussamad Isiyaku Rabiu.
Matawalle
Samu kari