Matawalle
Matawalle ya ce lokacin shugaban kasa ya ba su umurnin zuwa Zamfara don tattauna wa kan sace daliban Gusau, Gwamna Lawal ya tsallake ya bar kasar.
Tsohon Gwamnan Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya ce hana Dauda Lawal Dare hanyar da zai soke miliyoyin kudi ne ya fara hada shi fada da shi da yake Gwamna.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya sake bankado sabuwar badakalar naira biliyan daya da tsohon gwamna Matawalle ya salwantar da su a gyaran otal.
Kungiyar Dattawan Arewacin Najeriya ta shiga maganar rigimar Dauda Lawal da Bello Muhammad Matawalle da kuma rigimar Aliko Dangote da Abdussamad Isiyaku Rabiu.
Tsohon gwamnan Zamfara kuma karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya zargi Gwamna Lawal da kulla masa makirci don a kwace kujerarsa. Ya karyata zargin rashawa.
Gwamnatin Zamfara zargi gwamnatin APC da ta wuce da taimakawa ‘yan bindiga da hawa kan dukiyar al’umma maimakon a samar da ruwan sha, tituna da sauransu.
Wasu masu zanga-zanga sun yi tattaki har zuwa zauren majalisar tarayya da ke Abuja ranar Laraba, sun buƙaci a tsige Bello Matawalle daga matsayin ministan tsaro.
Dauda Lawal Dare ya ce gwamnatin da ta shude ta Bello Matawalle ta saci kudi ta hanyar biya kusan duka kudin kwangilar a lokacin da ba a kai ga fara ayyukan ba.
Dauda Lawal ya fito da bayanai da za su gaskata zargin da yake yi wa Bello Matawalle. An tona yadda Matawalle ya yi bindiga da dukiyar Zamfara a aikin filin jirgi.
Matawalle
Samu kari