Matawalle
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya bayyana cewa hukuncin da aka ji Kotu ta yanke ranar Litinin ɗin nan ya ƙara tabbatar da inda Zamfara suka karkata.
Kotun sauraran kararrakin zaben gwamna a jihar Zamfara ta tabbatar da Gwamna Dauda Lawal Dare a matsayin zababben gwamna inda ta yi watsi da korafin Bello Matawalle.
Sabon ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana cewa Najeriya na daf da bankwana da matsalar tsaro idan aka samu kayan aiki na zamani ga jami'an tsaro
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya roki ministoci da su yi aiki tukuru ga jama'a inda ya bukace su da su fada masa gaskiya idan ya yi kuskure a gudanar da gwamnati.
A yanzu haka ana kan binne gawarwakin sojojin da 'yan bindiga su ka musu kwanton bauna a jihar Neja da kuma wadanda aka kado jirginsu a makon da ya gabata.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya sha alwashin cewa da shi da dan uwansa Badaru Abubakar za su bai wa marada kunya ganin yadda ake ta cece-kuce kansu.
Sabbin ministocin tsaron Najeriya, Muhammad Badaru Abubakar da Bello Matawalle sun sha alwashin kawo sauyi mai kyau a fasalin tsaron ƙasar nan cikin shekara 1.
Kabiru Ahmadu, ɗan majalisar wakilan tarayya daga jihar Zamfara ya ce yan fashkn jeji sun zafafa kai hare-hare kan jama'a ba don komai ba don a tattauna da su.
Sokoto- Kotun sauraron korafin zaben gwamnan jihar Zamfara ta kammala sauraron kowane ɓangare a ƙarar da Matawalle ya kalubalanci nasarar gwamna Dauda Lawal.
Matawalle
Samu kari