Jihar Legas
An kama wani fasinja bisa laifin satar kwamfutar tafi da gidanka ta wani fasinjan a cikin jirgin Ibom Air da ke shirin tasowa daga Legas zuwa Abuja babban.
An ƙaryata labarin da ke ta yawo a kafafen sada zumunta da ke nuni da cewa 'yan ta'adda sun harbe sanata mai wakiltar Abia ta Kudu, Enyinnaya Abaribe. Hadimin.
Jami'an hukumar NDLEA sun yi kuskuren halaka wasu matasa da babu ruwansu biyu yayin da suka kai samame maɓoyar masu ta'amali da miyagun kwayoyi a jihar Legas.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya caccaki jami'an tsaro na farin kaya (DSS) kan abinda ya faru tsakaninsu da jami'an Hukumar gidajen gyaran hali.
Wani fitaccen Malamin coci a jihar Legas, Prophet Elijah Bamidele, ya bayyana cewa duk ɓaɓatun da ake na tsadar litar man fetur nan gaba zata sauko ta dawo N50.
Bakwai daga cikin jihohin Najeriya 36 sun samu kujerar minista fiye da guda daya a lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa. Muhammadu Buhari na biyu a 2019.
Wani basarake ya rasa ransa bayan wata babbar mota ta murkushe shi har lahira a Sango Ota da ke jihar Ogun, Oban ya rasa ransa yayin saukowa daga adaidaita sahu
Babbar kotun tarayya mai zama a Ikoyi, jihar Legas ta ba da belin tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Mista Godwin Emefiele, kan naira miliyan N20.
Tsohuwar mataimakiyar gwamnan jihar Legas, Alhaja Sinatu Ojikutu ta bayyana cewa fushin da Allah ke yi da 'yan Najeriya ne ya janyo aka shiga halin da ake ciki.
Jihar Legas
Samu kari