Jihar Legas
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki Shugaba Tinubu kan tsarin da ya dauko na raba kudade don rage radadin cire tallafin man fetur da a ka yi a kasar
Gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu da gwamnan Enugu Peter Mbah na fuskantar ƙalubale saboda ƙararsu da aka kai kotun sauraron ƙararrakin zaɓe kan batun.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai ta MURIC ta soki gwamnatin jihar Lagos da tauyewa Musulmai dalibai da malamai damar gudanar da sallar Juma'a a, ta nemi a yi gyara
Wani mutumi James Bassey ya durkusa ya na neman alfarma bayan an yanke wa wanda ya ke kara hukunci a kotu, ya ce ya na neman alfarma saboda taimakonsa da ya ke.
Wani limamin majami'a a Lagos, Bamidele Ilukholor Elijah ya gargadi dan takarar shugaban kasa, Peter Obi da ya yi hankali don ya yi mafarki ya gan shi a ankwa.
Kamfanin Kundin Tarihi na Guinness ya gargadi 'yan Najeriya da sauran kasashe da su guji kawo shiririta don neman kafa tarihi, ya ce akwai tsarin da ake bi.
Bayan sauye-sauye da aka samu na sabuwar dokar kara kudin tantance motoci daga Kwatano kafin shigowa Najeriya na kashi 40, hakan ya jawo raguwa a siyan motocin.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-rufai ya bayyana yadda Tinubu ya dauki matakai a cikin kankanin lokaci da suka kawo sauyi a kasar inda ya ce ya na kan hanya.
An bayyana cewa rukunin farko na alhazan jihar Legas da suka gudanar da aikin hajji a bana sun baro Jeddah da ke kasar Saudi Arabia zuwa Najeriya da misalin.
Jihar Legas
Samu kari