Jihar Legas
Wata a jihar Legas ta jefa jaririnta cikin kogi domin ya mutu ta huta da baƙin cikim da take ciki. Wani bawan Allah ya yi ta maza inda ya ceto jaririn a kogin.
Jami'an rundunar yan saɓda reshen jihar Legas sun kama wani matashi da ake zargin ya halaka masoyiyarsa saboda tunanin zata guje shi a wata Anguwa a Legas.
Festus Keyamo, Ministan Harkokin Sufurin Jiragen Saman Najeriya ya bada umurnin rushe wurin ajiyar jiragen sama na Dominion da EAN da ke filin Murtala na Legas.
Kungiyar Raya Arewacin Najeriya, AEF ta soki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu Kan nuna wariya a mukaman gwamnati inda ya fifita Yarbawa kan Arewacin Najeriya.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cewa akwai buƙatar 'yan Najeriya su yi haƙuri da tsare-tsaren da Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya zo da su.
Kamfanin siminti na Dangote ya karyata jita-jitar cewa ya bambanta farashin siminti a Najeriya da sauran kasashen Afirka ta Yamma kamar su Jamhuriyar Benin.
Fasto David Oyedepo ya bayyana yadda Allah ya albarkaci cocinsa ya ke sauya jiragen sama kamar keken hawa, ya ce a yanzu haka ya na da jiragen sama akalla hudu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya samar da gidajen mai 9,000 kari daga fiye da 10,000 da ake da su a da don samar da mai cikin rahusa madadin man fetur
Jarumar fina-finai a 'Nollywood' ta ce ta hakura da Musulunci saboda a baya da ake cin mutuncinta a kafar sadarwa babu Musulmin da ya taimake ta ko wata kungiya
Jihar Legas
Samu kari