Jihar Legas
Gwamnan babban bankin Najeriya, Olayemi Cardoso, ya fito ya yi magana kan dalilin kwashe wasu ofisoshin babban bankin da ga birnin Abuja zuwa Legas.
Jarumar fina-finai a Nollywood, Mary Remmy Njoku ta bayyana matsayarta kan yin aure a rayuwar dan Adam inda ta ce ya kamata a bar marasa aure su sarara a rayuwarsu.
Wani bincike da ofishin Odita-Janar na Tarayya (OAuGF) ya yi, ya nuna yadda Kotun Koli ta kashe sama da naira biliyan 12 tare da sayar da kadarori ba bisa ka'ida ba.
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta sanar da wanda ya yi nasara a zaben cike gurbi da aka gudanar a jihar Legas inda ta ce Laguda na APC shi ya lashe zaben.
Ministan Harkokin Jiragen Sama, Festus Keyamo ya bayyana irin rarar makudan kudade har naira miliyan 943 idan aka mayar da ofishin FAAN daga Abuja zuwa Legas.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Legas, Fayode Adegoke, ya bukaci ‘yan Najeriya da su daina biyan kudin fansa ga masu garkuwa da mutane domin yin hakan kuskure ne.
Pelumi, matashiyar budurwa ‘yar Najeriya da ta dauki haramar tuko mota daga Landan zuwa Legas ta nunawa mutane abubuwan da cikin motarta ya kunsa. Harda wajen bacci.
Rahotanni sun nuna cewa gobara ta tashi a cocin Household of David da ke karamar hukumar Ikeja a jihar Legas. Hukumar kashe gobara ta jihar Ta tabbatar da lamarin.
Babbar lauya a Najeriya, Funmi Falana ta maka gwamnonin jihohi 36 da kuma Abuja kan rashin amfani da kudaden UBEC biliyan 68 don ba da ilimi kyauta ga dalibai.
Jihar Legas
Samu kari