Jihar Legas
Olumide Akpata, shugaban kungiyar lauyoyi, NBA, ya ce duk lauyan da aka samu da laifi wurin lalata rumfunan taro, sace wayoyin salula, da dukkan jami'ai, The Pu
An samu firgici a yau Alhamis 25 ga watan Agusta, a unguwar Ijanikin ta jihar Legas yayin da wasu tsageru suka farmaki fadar Oloto na masarautar Oto Awori.
Wasu tsageru da ake kyautata zaton yan bindiga ke sun tare ɗan sanda mai matsayin Insufecta, sun harbe shi har Lahira a jihar Legas jiya Laraba da yammaci.
Sarkin Kano na 14, kuma tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) ya ba 'yan Najeriya shawarin irin shugabannin da ya kamata su zaba a zaben 2023 mai zuwa.
Jam’iyyar NNPP mai alamar kayan marmari ta musanta yunkurin ruguza tsarinta domin hada kai da sauran jam'iyyun siyasa, Daily Trust ta ruwaito a yau Alhamis.
Rahoton da ke fitowa daga jihar Legas ya bayyana cewa, mutum daya ya mutu yayin da 10 suka jikkata a wani artabu tsakanin mabiya addinin gargajiya da kirista.
Shugaban jam'iyyar NNPP na kasa, farfesa Rufa’i Alkali, ya ce jam’iyyar ba zai yiwu a jefa jam'iyyar cikin cece-kuce ba saboda yunkurin ficewar Shekarau a NNPP.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ce ta bayyana hakan, inda tace tankin ya danne mutanen biyu ne Ladi Lak da ke Bariga jihar Legas a daren Lahadi.
Wasu tsageru da ba'a san ko su waye ba a sun bindige hadimin shugaban ƙaramar hukumar Oshodi-Isolo har lahira a jihar Legas a wurin shagalin karin shekara.
Jihar Legas
Samu kari