Jihar Legas
Sanata Ali Ndume ya fito ya sake caccakar batun mayar da hukumar FAAN da wasu ofisoshi na CBN zuwa Legas. Sanatan ya ce hakan akwai illa a siyasance.
Shahararren mawakin nan na Najeriya Seun Kuti, ya yi kakkausar suka ga rundunar ‘yan sandan Najeriya in da ya ya zarge su da jagorantar kungiyoyin garkuwa da mutane.
Jarumar fina-finai a Najeriya, Tosin Adeknsola ta bayyana amfanin saduwa kafin aure da kuma irin matsalar da ake samu idan babu shi a zamantakewar aure.
Rundunar yan sandan jihar Ogun, ta bayyana cewa wata mata, Bilkisu Kazeem, ta rasa ranta a musayar wuta tsakanin jami’anta da masu garkuwa da mutane a ranar Juma’a.
Kungiyar Lauyoyi Musulmai a Najeriya (MULAN) ta yi Allah wadai da yadda sayar yara a Arewacin Najeriya zuwa Kudanci ke kara kamari inda ta nemi a sake dokar.
Jam'iyyar PDP ta yi martani mai zafi kan sace shugaban jam'iyyar da aka yi a jihar Legas. Jam'iyyar ta bukaci jami'an tsaro da suka gaggauta ceto shi
Wani malami a makarantar sakandare na Araromi Ilogbo, da ke Oko Afo, jihar Legas ya yi wa daya daga cikin dalibansa duka har sai da ya bakunci lahira.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Sanusi Lamido Sanusi ya ce yana goyon bayan mayar da wasu sassan babban bankin kasar daga Abuja zuwa Legas.
Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Legas ta yanke hukuncin daurin rai da rai kan Fasto Feyi Daniels saboda zargin cin zarafi da kuma fyade ga wata mata a Legas.
Jihar Legas
Samu kari