Jihar Legas
Wani mutum sanye da kayan ‘yan sanda ya harbi jami’in FRSC a Legas yayin kaddamar da atisayen binciken lambar mota, lamarin ya jawo dakatar da atisayen.
Jami’an NDLEA sun kama dan kasuwa, Chijioke Igbokwe da hodar Iblis 81 a cikinsa. An yi masa tiyata bayan da ƙwayoyi 57 sun makale masa bayan kwanaki bakwai.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi tsokaci kan ce-ce-ku-ce da ake yi game kafa shari'ar Musulunci a Kudu maso Yamma, yana cewa jahilci ne ke haddasawa.
An yi zama a kotu kan tuhumar mai garkuwa da mutane, Chukwudimeme Onwuamadike, wanda aka fi sani da Evans, inda ya bukaci sassauci kan zargin da ake yi masa.
Dan daudu, Idris Okuneye da aka fi sani da Bobrisky ya bayyana yadda ya rasa budurcinsa kuma ya dirka wa wata mace juna biyu lokacin da yake jami’a.
Fitaccen mai garkuwa da mutane, Evans ya tuba daga aikata garkuwa da mutane da kisan kai inda ya nemi gwamnatin Legas ta yi masa afuwa. Kotu ta yi hukunci.
Rahotanni sun nuna cewa sojoji da dama sun rasa rayukansu da wani direba da ake tunanin yana cikin maye ya bi ta kansu da safiyar Juma'a a jihar Legas.
Tsohon gwamnan jihar Osun kuma dattijon ƙasa, Pa Bisi Akande ya bayyana cewa Bola Tinubu ya gaya masa rashin lafiyar da ke masa ciwo kafin zaɓen 2023.
Gwamnati ta rufe masallacin Hausawa na Agege da ke Legas yayin da bangarori uku ke takaddama kan wanda zai gaji marigayi babban limamin masallacin.
Jihar Legas
Samu kari