Jihar Legas
Jami’an yan sanda sun kama wasu mutane biyu da ke yin jabun lemuka. SP Benjamin Hundeyin ya saki bidiyon kamfaninsu yayin da ake gudanar da bincike.
Atiku Abubakar ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya bari kalamansa su yi daidai da ayyukansa yayin da yake magana kan cafke wani marubuci.
Kotun Koli ta shirya raba gardama kan shari'ar zaben gwamnan jihar Legas a yau Talata inda ta tanadi hukunci kan shari'ar da LP da PDP ke kalubalanta.
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta yi nasarar kama wani makanike mai suna Adedamola Oluwaseyi da zargin siyar da kayan motar da aka kawo masa gyara a Legas.
An kama wani magidanci da ba a bayyana sunansa ba kan argin kashe matarsa saboda ta ki girka abincin da ya fi so a karamar hukumar Alimosho ta jihar Lagas.
Kotun Tarayya da e zamanta a Legas ta yanke wa wani fitaccen dillalin miyagun kwayoyi mai suna Okenwa Chris Nzewi daurin shekaru hudu a gidan yari.
Dangote ya samu kishiya a kasuwnacin matatar man fetur, BUA zai fara harkar a jihar Akwa Ibom a nan ba da dadewa ba, bayani ya fito daga wata mata.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo karkashin jagorancin Emmanuel Iwuanyanwu ta hakikance cewa babu baraka tsakanin Igbo da Yarbawa, kuma sun goyon bayan Bola Tinubu.
Jami'an Hukumar NDLEA sun kama wata tsohuwa mai shekara 75 mai suna Misis Sekinat Soremekun kan zargin sayar da miyagun kwayoyi da ta ce danta ne ke siyo mata.
Jihar Legas
Samu kari