Jihar Legas
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Legas ta yi gamo da koma baya bayan dan takararta na gwamna ya fice daga jam'iyyar. Dr Olajide Adeniran ya fadi dalilinsa.
Rundunar 'yan sandan Najeriya a jihar Legas ta kama mutane 35 da ake zargi da fashi da makami. 'Yan sandan sun bayyana cewa an gurfanar da su a kotu.
Mafi yawan mambobin majalisar dokokin jihar Legas sun nanata matsayarsu cewa Meranda ce sahihiyar shugabar majalisa, suk yi fatali da ikirarin Hon. Obasa.
Rikicin majalisar dokokin jihar Legas ya dauki zafi bayan shugaban da aka tsige, Rt. Hon. Mudashiru Obasa ya shige ofishin sabuwar shugabar, Mojisola Meranda.
Babbar Kotun Tarayya a Lagos ta yi zama kan rikici da ake yi game da wa'azin watan Ramadan a masallacin jihar inda ta bukaci zaman lafiya da bin doka.
Rikicin da ke gudana a majalisar jihar Legas ya dauki sabon salo bayan an janye dukkanin jami’an tsaron da ke gadin shugabar majalisar, Mojisola Meranda.
Rikicin Majalisar dokokin jihar Legas na ɗaya daga cikin abubuwan da suka ɗauki hankali a makon jiya, mun tattaro maku makamantan haka da ya faru a jihohi.
Yayin da ake kokawa kan halin walwalar sojoji, Babban Hafsan Sojin Ƙasa, Laftanar-janar Olufemi Oluyede, ya ƙara kuɗin ciyarwa daga N1,500 zuwa N3,000 a kullum.
Bayan Janar Ibrahim Babangida ya fitar da littafin tarihin rayuwarsa da wasu batutuwa da suka shafi Najeriya, Femi Falana ya shirya maka shi a kotu kan maganganunsa.
Jihar Legas
Samu kari