Jihar Legas
Kimanin ma’aikata 450 ne gwamnatin jihar Lagas ta sallama. Legit Hausa ta tattaro cewa an sallame su ne sakamakon aikin gyara da ake yi a ma’aikatar ruwa ta jihar.
Jarumar fina-finan Nollywood, Mercy Aigbe ta bayyana dalilin Musuluntarta inda ta ce shaukin soyayya ce ta kwashe ta bayan ta cire rai a samun kwanciyar hankali.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa babbar gadar Alapere ta rushe sakamakon wata tirela dauke da kwantena da ta hau kanta. Hakan ya shafi gadar mainland.
An tsinci gawar wata budurwa bayan ta je dakin otel domin shakatawa tare da saurayinta. Saurayin budurwar ya yi batan dabo bayan aukuwar lamarin.
Babbar kotu a jihar Legas ta garkame jigon APC, Wahab Hammed kan zargin siyan kuri'u a zaben shugaban kasa da aka gudanar a watan Faburairu na wannan shekara.
Shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya, Femi Gbajabiamila ya yi martani kan jita-jitar cewa an ware biliyan 21 don gyaran gidansa da ke Abuja inda ya ce karya ce.
Rahotanni sun bayyana cewa wata babbar mota tanka maƙare da man dizel ta yi bindiga kuma ta kama da wuta a jihar Legas ranar Litinin, 4 fa watan Disamba, 2023.
Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Abia inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Alex Otti na jami'yyar LP a yau Asabar.
Wata kotun daukaka kara da ke zamanta a jihar Legas ta yi watsi da Patrick Tonye-Cole, ya shigar a kan Gwamna Siminalayi Fubara na jam’iyyar PDP.
Jihar Legas
Samu kari