Jihar Legas
Wasu daga cikin gidajen mai a kasar nan sun fara gyara farashin litar fetur bayan matatar Dangote ta sanar da karin farashi, sannan an samu kari a duniya.
Ana ta magana kan takarar gwamna na Seyi Tinubu a jihar Lagos inda jigon APC, Joe Igbokwe ya ce kira na amincewa da lamarin zai kawo rarrabuwa ne kawai.
Wata kungiya ta fara tone tone kan maganar takarar gwamnan Legas da aka ce dan Tinubu, Seyi Tinubu ya cancanta a 2027. Kungiyar ta ce ba dan jihar Legas ba ne.
Wasu malaman addinin Musulunci Kudu maso Yammacin Najeriya sun jaddada goyon bayansu ga kudirin dake fasalin harajin da Tinubu ya kai Majalisar tarayya.
Wani kusa a jam'iyyar APC ya ce kakakin majalisar Legas da aka tsige, Mudashiru Obasa ya nuna takama yayin da aka kira shi zuwa sulhu a gaban shugaba Bola Tinubu.
Najeriya ta karbi tan 32,000 na shinkafa daga kasar Thailand a yunkurin gwamnati na cika alkawarin da ta dauka na kawo karshen hauhawar farashin abinci.
Majalisar dokokin jiharLegas ta lissafo dalilai da dama da su ka sanya ta tsige kakakin majalisa, Mudashiru Obasa bayan ya shafe shekaru ya na kan kujerar.
Rahotanni sun nuna cewa mambobin majalisar dokokin jihar Legas sun sauke shugaban majalisar, Rt. Hon. Mudashiru Obasa daga mukaminsa yau Litinin.
Rundunar 'yan sandan jihar Lagos ta ce 'yan ta'adda sun fito da salon garkuwa da mutane ta yanar gizo da sunan soyayya, musamman ga mata. Suna tura kudi ga mutane.
Jihar Legas
Samu kari