Labarin Sojojin Najeriya
Hukumar sojojin saman Najeriya za ta samu ƙarin manyan jiragen yaƙi waɗanda za ta riƙa yin amfani da su wajen ragargazar miyagun ƴan ta'adda a faɗin ƙasar nan
Sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar sun ce ba zai yiwu su mayarwa da hamɓararren shugaban ƙasa Mohamed Bazoum mulkinsa ba. Abdulsalami Abubakar ne ya bayyana.
Ƙasashen Algeria da Egypt sun nuna rashin amincewarsu kan amfani da ƙarfin soji domin dawo da dimokuraɗiyya a jamhuriyar Nijar da kungiyar ECOWAS ke shirin yi.
Shugaban hukumar sojojin saman Najeriya, AM Abubakar Hassan ya kai ziyarar ta'aziyya da jajantawa ga iyalan matuƙan jirgin saman da ya yi hatsari a jihar Neja.
A yau ne aka birne Ibrahim Adamu Abubakar wanda jami'in sojojin sama ne da 'yan ta'adda su ka halla, wannan soja mahaddacin Al-kur’ani ne kuma mai neman ilmi.
Rahotanni na nuni da cewar kungiyar Tarayyar Afrika wato AU, ta dakatar da jamhuriyar Nijar daga cikinta domin nuna adawa da juyin mulkin da sojoji suka yi.
Rundunar sojojin Nigeriya ta yi nasarar cafke surukin ƙasurgumin ɗan ta'addannan Dogo Gide a kasuwar Kagarko da ke jihar Kaduna ranar Alhamis ɗin da ta gabata.
Fafaroma Francis ya roki kasashen duniya da su shiga tsakani don zaman lafiya bayan ECOWAS ta ki amincewa da tsarin ba da mulki na sojojin Jamhuriyar Nijar.
Abdourahmane Tchiani, shugaban juyin mulkin jamhuriyar Nijar, ya bayyana cewa al'ummar Nijar da dakarun sojin juyin mulkin ƙasar za su kare kansu idan ECOWAS.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari