Labarin Sojojin Najeriya
Rundunar sojin Operation Sace Haven sun samu nasarar gano wata masana'anta da aka ɗauki tsawon shekaru ana ƙera makamai a Jema'a da ke kudancin jihar Kaduna.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar halaka yan bindiga biyar a jihar Zamfara tare da ceto dalibai da aka yi garku wa da su a jami'ar tarayya ta Gusau.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka jami'an tsaro akalla takwasa a wani kazamin harin rashin imani da suka kai musu a jihar Imo da ke kudancin Najeriya.
Sojoji da-dama sun mutu yayin da su ke kare kasa. Janar Taoreed Lagbaja a matsayinsa na hafsun sojojin kasa ya sanar da cewa Bola Tinubu ya ce a fito da kudinsu.
Jami'an rundunar sojin Najeriya da na 'yan sanda, sun gargaɗi masu shirin tayar da zanga-zanga dangane da hukuncin da kotun ƙararrakin zaɓe za ta yanke gobe.
Sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar sun sanar da sake buɗe sararin samaniyar ƙasar ga jiragen jigila na ƙasashen duniya. Matakin na zuwa ne bayan da sojojin.
Wani mashahurin dan damfara ya dauko hayar sojoji don kama wani malamin Musulunci mai suna Sulaimon saboda addu'ar bogi da ya masa bai ci nasara ba a aikinsa.
Wasu ba su ki sojoji su karbi mulkin Najeriya ba, hakan zai sa ayi waje da Bola Tinubu. Charly Boy ya ce kyau abin da ya faru a kasashen Afrika ya faru a nan.
Wasu sun shiga ha’ula’i a lokacin da su ke tafiya a kan hanyar Abuja-Lokoja a makon jiya. Masu garkuwa da mutane sun yi gaba da fasinjoji bayan tare motoci
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari