Labarin Sojojin Najeriya
Sojojin da suka kifar da gwamnatin farar hula ta Shugaba Ali Ondimba Bango na Gabon, sun bayyana manya-manyan dalilan da suka Sanyasu aiwatar da juyin mulki.
Ƙasashen Afrika na fama da kalubale na juyin mulki daga sojoji a cikin shekarun baya-bayan nan. Ƙasashen Nijar, Mali, Burkina Faso, Sudan na daga cikin waɗanda.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya bayyana cewa yanzu haka gwamnatinsa na kan tattaunawa da 'yan bindiga domin ganin sun ajiye makamai saboda a samu.
Manyan abubuwa da dama sun faru kan rikicin siyasar da ake fama da shi a jamhuriyar Nijar tun bayan juyin mulkin ƙasar da sojoji suka yi wa Mohamed Bazoum.
An tattaro cewa biyo bayan farmakin da sojoji suka kai a dazuzzukan jihar Neja, yan bindiga da dama sun fara barin dazuzzuka tare da sako wasu da aka sace.
An shiga fargaba a Saliyo biyo bayan fargabar juyin mulki da aka samu a ƙasar watanni kadan da kammala zaɓen shugaban ƙasar. Jami'an tsaro sun tabbatar da.
Sojojin juyin mulkin Nijar sun umarci dakarunsu da su tsaya cikin shiri yayin da kungiyar ECOWAS ke shirin afkawa kasar bayan kifar da gwamnatin Mohamed Bazoum.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kama wasu tsagerun da ke addabar mutane a jihohin kasar nan, musamman ma Arewacin Najeriya a watanni kasa da tara.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki motar sintirin rundunar sojin Najeriya a Benin City, babban birnin jihar Edo ranar Laraba da ta shuɗe, sun yi ajalin soja ɗaya.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari