Labarin Sojojin Najeriya
Bayan kimanin awa 48, direbobin manyan motocci da suka datse babban hanyar Kaduna zuwa Kano sun amince sun janye motoccinsu bayan tattaunawa da jami'an tsaro
Shelikwatar rundunar tsaron Nigeria ta sanar da kamawa tare da kashe gugun yan ta'adda hadi da kama makamansu masu tarin yawa a yakin da take dasu a fadin Kasar
Yayin da suke gudanar da aikin kakkaba, dakarun rundunar Sojojin Najeriya sun kashe mayakan ta’addanci fiye da 50 sannan sun kama wasu da dama a yankin arewa.
Yan bindiga a jihar Zamfara da suka sace Kwanel Rabiu Garba Yandoto (mai ritaya) da yaransa biyu sun sako su bayan an biya su kudin fansa ta naira miliyan 10.
Wasu sojoji sun yi yunkurin tare mutanen da suka biyo kan hanya a Asokoro da ke garin Abuja, a dalilin haka wani jami'i ya yi gangancin harbi, ya kashe mutum.
Dakarun rundunar sojojin sama sun yi gagarumin nasara a kan mayakan Boko Haram inda suka kashe kwamandoji uku da mayaka 30 tare da jikkata wasu 40 a Borno.
Rikicin da ke tsakanin kungiyoyin ta'addanci na ISWAP da Boko Haram da ke gaba da juna yana kara muni a inda suka shafe kimanin awa 14 suna musayar wuta a Borno
Wani Sojan Najeriya ya bi wata budurwa da ta yi wasan barkwanci da shi bai sani ba, ya kamo ta bayan ta ba shi takardar zagi ta ruga da gudu, bidiyon abinda ya
Jami'an Sojojin kasan Najeriya sun sake arangama da gungun yan bindiga masu garkuwa da mutane a jihar Kaduna kuma sun samu nasarar kashe mutum goma cikinsu.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari