Labarin Sojojin Najeriya
Rikicin dake tsakanin yan ta'addan daula islamiyya a yankin Afrika ta yamma da yan ta'addan Boko Haram na cigaba da ta'azzara inda aka kashe yan Boko Haram 200.
Dakarun sojojin na Operation Whirl Punch, da Dakaru na musamman na Bataliya ta 167 sun kashe wani dan ta'adda a Kaduna, sun kuma ceto mutane 14 daga aka sace.
Yan Boko Haram Yunwa Da Hare-Hare Yasa Sun Koma Sace Mutane Tare Da Neman Kudin Fansa Dalili Da Yasa Boko Haram Sunyi Awon Gaba da Wasu Matafiya Guda 7 A Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke ɗaya daga cikin ƴan ta'addan da suka shirya kai harin jirgin ƙasan Abuja-Kaduna. Ya shiga hannu ne a wani sumame
Za a ji ana binciken Godwin Emefiele a kan zargin satar kudi, taimakawa kungiyoyin ta’addanci, kawowa kasa barazanar tsaro da cin dunduniyar gwamnatin Buhari.
Hankulan al'umma sun tashi a yayin da wasu yan sanda a unguwar Ikorodu, jihar Legas suka kashe wani mutum wanda daga baya suka gano jami'in rundunar soja ne.
Hedkwatar tsaro ta karyata wani ikirari da ke cewa Atiku Abubakar dan takarar shugaban kasa na PDP na aiki da sojoji domin yin juyin mulki a babban zaben 2023.
Hukumar Sojin saman Najeriya ta kai hari dajin sambisa inda aka samu labarin yan ta'addan Boko Haram na ganawa. Jiragen Super Tucano sun yi musu ruwan wuta.
Wani soja ya halaka wani dan kasuwa a Legas a yayin da ya ke kokarin karbar kudin harajin tikiti daga hannun wata yar kasuwa a yankin Oshodi a jihar Legas.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari