Kwankwasiyya
Zababben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Rabiu Musa Kwankwaso na jam'iyyar NNPP a birnin Paris kan batun gwamnatin hadin kai da Tinubu ke son kafawa
A yammacin Juma'ar nan, Sanata Abdul'aziz Yari, ya ziyarci jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, a gidansa dake babban Birnin tarayya Abuja.
Za a ji jigon jam'iyyar APC, Ambasada Ahmadu Haruna Dan Zago, ya ja hankalin magoyan jam'iyyar a kan cewa APC za ta cigaba da rike kujerar gwamnan Kano a 2023.
Kwamitin karbar mulkin Kano ya zargi Gwamna da yi wa iyalinsa gwanjon kayan gwamnati. ‘Yan NNPP sun ce a kan abin da bai kai N10m ba, aka yi gwanjon ma’aikata
Za a ji Lauyan Abba Kabir Yusuf, Bashir Yusuf Muhammad Tudun Wazirci ya yi karin haske a kan shari’ar NNPP da APC, Nasiru Gawuna ba zai ji dadin bayaninsa ba.
Buba Galadima yana da ra’ayin cewa Bola Tinubu ba zai kai labari muddin NNPP ta kalubalanci zabe a kotu, a cewarsa, su na da hujjoji masu karfi da za su gabatar
Alhassan Ado Doguwa zai yi takarar shugabancin majalisar wakilan tarayya duk da ana zarginsa da kisa. Doguwa ya karyata zargin, ya kuma kalubalanci a kawo hujja
Kano - Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya maida martani cewa gwamnatinsa na shirya miƙa mulki ga sabuwar gwamnati karkashin Abba Kabir Yusuf.
Jigon NNPP, Abdulmumin Jibrin ya jawo abin magana a dalilin ziyarar da ya kai wa Bola Tinubu. Kafin ya koma wajen Rabiu Kwankwaso, Jibrin yana tare da Tinubu
Kwankwasiyya
Samu kari