Kwankwasiyya
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zaben gwamnan jihar Kano ta zabi ranar Laraba mai zuwa domin yanke hukunci kan sahihancin nasarar Abba Gida-Gida na NNPP.
Gwamnan jihar Kano ya bayyana daukar ma'aikatan da za su yi aikin don tabbatar da an kawo sauyi a lamarin tsafta a jihar. Ya dauki ma'aikata sama da 4500.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sallami kwamishinan Safiyo, Adamu Aliyu kan kkalamansa na barazana ga alkalan kotun zabe a jihar Kano kan zargin cin hanci.
Kwamishinan Safiyo a jihar Kano, Adamu Aliyu ya yi barazana ga alkalan kotun zabe a jihar inda ya ce za a shiga masifa idan alkalai su ka juya hukuncin kotun.
Magoya bayan jam'iyyar NNPP a jihar Kano sun gudanar da addu'o'i da salla don neman nasara ga Gwamna Abba Gida Gida kan shari'ar da ake na zaben gwamna.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana cewa kudin da su ka ware Naira miliyan 854 na auren zaurawa shi zai zama kamar tallafin rage radadi a jihar.
Gwamnan jihar Delta, Mr. Sheriff Oborevwori ya ba Goodnews Agbi mukami a gwamnatinsa. Agbi ba shi ne ‘dan takaran gwamnan farko da ya ja da baya ya karbi mukami ba.
Hon. Nasiru Sule Garo wanda tsohon ‘dan majalisar wakilan tarayya ne ya rasa kararsa a kotun zabe, Alkalai ba su samu hujjojin da za su sa a rusa zaben ba.
An ankarar da INEC cewa Rabiu Kwankwaso da mutanensa su na yi wa NNPP shisshigi. Wani Lauya ya bukaci hukumar ta yi watsi da shirin canza tambarinsu.
Kwankwasiyya
Samu kari