Kwankwasiyya
Wani Malamin addini ya ce zalunci ne a tsige Abba Kabir Yusuf daga mulki duk da yana ganin Abba ya fara mulkinsa da kuskure wajen rushe rushen dukiyar mutane.
'Yan Arewa mazauna Kudancin Najeriya sun fito zanga-zanga kan hukuncin shari'ar zaben jihar Kano inda su ka bukaci a yi adalci cikin hukuncin da za a yanke.
Yau Alhamis Kotun Ƙolin Najeriya za ta yi zama kan shari’ar da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya daukaka kan taƙaddamar nasarar zaɓensa da Nasiru Gawuna.
Abba Kabir Yusuf ya kawo karshen rade-radin da ke yawo a kan Abdullahi Baffa Bichi. Sannan Sanusi Dawakin Tofa ya tashi daga Sakataren yada labarai a gwamnatin Kano.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Agbo Major ya bayyana dalilin korar Rabiu Kwankwaso daga jami'yyar inda ya ce ya na son kwace madafun iko da mamaye jami'yyar.
Babbar kotun Tarayya ta yi hukunci kan shari'ar rusau a jihar Kano inda ta rufe asusun bankunan gwamnatin jihar guda 24 da ke dauke da makudan kudade har biliyan 30.
Jigon jam'iyyar NNPP, Adekunle Aderibigbe ya yi magana kan tabbatar da korar Kwnakwaso da masu ruwa da tsakin jam'iyyar a yankin Arewa maso Gabas suka yi.
An bukaci rundunar yan sandan fararen kaya da cikin gaggawa ta gayyaci Rabiu Musa Kwankwaso domin amsa tambayoyi kan zanga-zangar da ake yi a Kano.
Asma'u Sani, yarinyar da ke fama da jinyar cutar daji ta riga mu gidan gaskiya yayin da ake shirye-shiryen fitar da ita kasar Indiya don ya mata aiki.
Kwankwasiyya
Samu kari