Kwankwasiyya
Za a ji labari Gwamnan jihar Kano mai barin gado, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya gamu da cikas a bukin rantsar da sabon shugaban kasa a Eagle Square da ke Abuja.
Nasir El-Rufai ya bayyana hikimar gayyato Rabiu Musa Kwankwaso ya kaddamar da ayyuka a Kaduna, a wurin ake gano yaron Kwankwaso ya samu katafariyar kwangilar.
Zababben gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida-gida ya bayyana kadarorinsa yau Juma'a a gaban hukumar kula da da'ar ma'aika.
A karo na biyu a cikin kwana biyu, Gwamnan APC ya gayyato Rabiu Musa Kwankwaso. Tsohon Gwamnan Kano zai bude tituna da sabuwar kasuwar da Nasir El-Rufai ya gina
Abdulsalam Abdulkarim Zaura ya shigar da kara a kotu a kan zaben 2023. AA Zaura ya na zargin cewa da murdiya ne Sanata Rufai Hanga ya doke shi a karkashin NNPP.
Sharadin da Rabiu Kwankwaso ya ba Bola Tinubu zai batawa APC lissafi a Majalisa. Ana rade-radin tsohon Gwamnan ya ce a canza yadda alka ware kujerun majalisa
Kotun tarayya mai zama a Kano ya haramta daukar mataki kan ‘dan majalisar tarayyar APC, Alhassan Ado Doguwa. Alkalin ya ce babu inda doka ta bada dama ayi haka.
A halin yanzu Rabiu Musa Kwankwaso da zababben Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf su na Legas, sun je ne domin kaddamar katafaren matatar da Aliko Dangote ya gina.
A wani faifai da aka fito da shi, an ji Abdullahi Ganduje bai ji dadin yadda Bola Tinubu ya zauna da Rabiu Kwankwaso ba, Gwamnan ya na magana kamar ya yi kuka.
Kwankwasiyya
Samu kari