Kungiyar Izala
Kungiyar Izalatul Bid'a wa iqaamatus Sunnah (JIBWIS) tayi kira ga gwamnatin tarayyar da ta kara kaimi wajen dakile matsalar tsaro da ya addabi arewacin kasar.
Bayan nada Alaramma Ahmad Sulaiman da gwamna Abdullahi Umar Ganduje yayi a matsayin kwamishinan ilimi na biyu na jihar Kano, Malamin ya shiga ofishinsa a yau.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya nada Sheikh Alaramma Malam Ahmad Sulaiman Ibrahim kwamishinan ilimi na biyu a jihar.Alaramma ya sanar a Facebook.
Kungiyar Izala ta magantu kan yadda wasu 'yan ta'adda suka kashe musulmai da dama a jihar Filato a jiya Asabar. Kungiyar ta yi kira ga a zauna lafiya a ko ina.
mallam Lawan Sauri, babban kwamandan Agaji na kungiyar Izala ta kasa ya amsa kiran mahaliccinsa sakamakon hatsarin mota da ya cika da shi a hanyar Abuja-Kaduna.
Shugaban kungiyar Jama’atu Izalatul Bidia Waikamatussunnah, JIBWIS, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya umurci dukkan malamai da ke limancin khamsul-salawat su fara y
Sani Yahaya Jingir, babban Malamin kungiyar Izala yana ganin kokarin Gwamnatin APC. Malamin yace duk abin da ke faruwa yau, an fuskanci abin da ya fi haka a da
A jiya aka ji cewa Fafaroma Francis ya ce ayi wa Najeriya addu’ar neman zaman lafiya. Fafaroma ya na neman a sa mutanen kasar a addu’a kan halin da ake ciki.
Shugaban Kungiyar Sheikh Bala Lau ya ce har wadanda ba Musulmi ba sun sanya mana taimako" wajen gina Jami'ar Assalam ta kungiyar Izala da ake ginawa a Jigawa.
Kungiyar Izala
Samu kari