Labaran garkuwa da mutane
Mutane 14 sun tsere daga sansanin 'yan bindiga bayan tsare su da aka yi na kwanaki da wasu yaran hatsabibin dan bindiga Bello Turji suka yi a jihar Sokoto, Prem
Masu garkuwa da mutane sun sace Mogaji Erubu a Masarautar Ilorin ta jihar Kwara, Dokta Zubair Folorunsho Erubu kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. An rahoto cew
Wasu tsagerun yan bindiga. masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da mazauna wani yanki a Abuja, sun harbe wata mata har Lahira a harin da suka kai Kwali.
Wasu masu garkuwa da mutane sun shiga hannu yayin da wasu mafarauta suka kutsa daji domin kamo su. An ce an kame uku, wasu sun tsere da harbin bindiga a Kogi.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kutsa kai cikin fadar Basaraken Mbutu. Damian Nwaigwe, da tsakar daren ranar Alhamis, inda suka yi awon gaba da shi zuwa wani wuri
A ranar Lahadi hadakar ‘yan sa kai da mafarauta sun dakatar da wani hari da ‘yan bindiga suka kusa kai wa matafiya a daidai gadar Ahoko, kan babban titin Abuja
Rahotannin dake shigowa daga karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna sun bayyana cewa wasu yan bindiga sun yi awon gaba da akalla mutum 36 a sabon hari.
Wasu masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da wata yarinya mai shekaru 5 yayin da suka yaudareta da sunan za su rage mata hanya a wata unguwa a jihar Kano.
Babban jami'in dan sanda kuma DPO na garin Fugar, karamar hukumar Etsako Central a jihar Edo, CSP Ibrahim Ishaq, ya shaki kamshin yanci bayan kimanin mako guda.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari