Labaran garkuwa da mutane
Wasu ‘yan ta’adda masu yawan gaske a kan babura da ke wucewa ta Kapana, cikin karamar hukumar Munya a ranar Asabar, 16 ga watan Afrilun wannan shekarar....
Bayan shafe kwanaki 18 a tsare, sarkingarin Bukpe da ke karamar hukumar Kwali a Abuja, Alhaji Hassan Shamidozhi, ya sami 'yanci. An biya fansa kafin sakinsa.
Plateau - Dan majalisar wakilai, Yusuf Gagdi, ya yi kira majalisar dokoki ta kafa dokokin halastawa yan Najeriya mallakar nasu bindigogi domin kare kawunansu.
Kaduna - Yan bindigan da suka kai harin jirgin kasar Abuja-Kaduna makonnin da suka gabata sunce sun kari jihar Kaduna ne don koyawa Gwamna Nasir El-Rufa'i daras
Wadanda suka sace Hassan Shamidozhi, basaraken Bukpe na karamar hukumar Kwali a babban birnin tarayya Abuja, sun ba iyalansa wa’adin sa’o’i 24 su biya fansarsa.
Yan Bindiga da suka yi sace dalibai daga Kwalejin Kimiyya da Fasahar Lafiya ta Tsafe Jihar Zamfara sun sako su. TVC News ta rahoto cewa masu garkuwar ne don kas
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta kama wani Ahmed bisa zarginsa da garkuwa da budurwarsa, Hannatu Kabri bayan hada kai da wani Uchenna Daniels, rahoton Daily
Wasu 'yan bindiga sun shiga gidan wani attajiri a Zaria, sun sace 'yarsa mai shekaru 15 bayan hallaka shi har lahira. Wannan lamari ya tashi hankalin jama'a.
Rundunar sojin Najeriya ta samu nasarar kwace makudan kudade wadanda ake zargin kudin fansa ne da aka ba ‘yan bindiga don su saki wasu daga cikin wadanda suka s
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari