Labaran garkuwa da mutane
Mazauna Rafindaji a kauyen Gulida da ke cikin Abaji a FCT sun shiga tashin hankali bayan sun samu labarin yadda ‘yan bindiga su ka fatattaki manoma a gonakinsu
Wasu miyagun yan bindiga da ake tsammanin masu satar mutane ne sun yi awon gaba da jami'in hukumar tsaro DSS, kuma sun kashe ɗan bijilanti guda ɗaya a Abuja.
Jami'an yan sanda na bangaren yaki da garkuwa da mutane reshen jihar Ebonyi sun samu nasarar hallaka wani jagoran yan bindiga dake garkuwa da mutane a jihar.
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu 'yan bindiga sun sake kai hari Zariya, inda suka sace wasu yara uku bayan hallaka mahaifinsu. Yanzu dai ba a san inda suke b
Yan sandan Ebonyi sun kama wani magidanci da laifin hada baki da wasu mutane inda suka sace matarsa mai suna Nneka Nwanyi- Sunday Emeh Kalu suka kashe ta don ya
Rahotannin da muke samu daga karamar hukumar Zariya ta jihar Kaduna na nuna cewa wasu tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da mutum 5 a yankin Dutsen Abba.
‘Yan bindiga sun sace wata matar aure mai shekaru 38, Hulaira Audu da wasu matane hudu a anguwar Okatubo da ke karamar hukumar Kogi cikin jihar, Daily Trust ta
'Yan bindiga sun kutsa wani asibiti a Yol, babban birnin Jihar Adamawa, a ranar Litinin da yamma sun sace mai asibitin, Daily Trust ta ruwaito. Wadanda aka sace
Mutane 14 sun tsere daga sansanin 'yan bindiga bayan tsare su da aka yi na kwanaki da wasu yaran hatsabibin dan bindiga Bello Turji suka yi a jihar Sokoto, Prem
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari