Labaran garkuwa da mutane
Yan Bindiga sun sace Mahaifiyar AA Zaura a Gidan ta dake karamar hukumar Ungogo a cikin Birnin Kano. Ba wannan ne karon farko da ‘yan bindiga suke kai hari ba.
Za a ji wani ‘dan Majalisar Najeriya ya shirya zanga-zanga shi kadai kan harin jirgin Abuja-Kaduna. Hon. Bamidele Salam ya nemi a ba dangin matafiya hakuri.
Kungiyar ta'addanci ta Jamar Ansarul Muslimina fi Biladi Sudan wacce aka fi sani da Ansaru sun musanta kai hari kan jirgn kasa da ya kwaso fasinjoji daga Abuja.
Mummunar rigima ta kaure tsakanin dakarun Bello Turji da na wani dan bindiga mai suna Dullu. An kashe Dullu tare da wasu yaransa da suka fitina mutanen Shinkafi
Ameerah, yar malaman Kwalejin Fasaha ta Kaduna, Kad Poly, Dr Ramatu Abarshi, da aka sace ta shaƙi iskan yanci bayan kwana 38 a hannun yan bindiga. An sako ta ne
Kungiyar yan kasuwa na Jihar Bayelsa ta koka kan karuwar sace yan kasuwan Igbo da ake yi a jihar a watanin baya-bayan nan, tana mai cewa hakan ya tilastawa wasu
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna a ranar Litinin ta fatattaki wasu ‘yan bindiga da suka yi wa masu ababen hawa kwanton bauna a hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari.
Miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da mutane masu yawan gaske bayan sun farmaki matafiya a kan hanyar babbar titin Kaduna zuwa Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
Yan sanda a Abuja a safiyar ranar Laraba 1 ga watan Yunin 2022, sun ceto mutane hudu daga mabuyar masu garkuwa a Dutsen Dudu a unguwar Kuje sun kuma lalata mabo
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari