Labaran garkuwa da mutane
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu tsagerun ‘yan bindiga yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Kanke ta jihar Filato, Henry Gotip da sanyin safiyar yau.
Fitaccen dan jarida kuma wallafin kafar labarai a Arewacin Najeriya, Tukur Mamu dake zaune a Kaduna ya magantu bayan da jami'an tsaro suka kame shi a Masar.
Yan bindiga a kan babura sun sake basarake a karamar hukumar Wase ta Jihar Plateau, Mai Martaba Dauda Mohammed Suleiman. Mazauna garin sun ce an sace basaraken
DPO na rundunar ‘yan sandan Najeriya a garin Birnin Gwari a jihar Kaduna yana hannun 'yan bindiga, yana rokon 'yanuwa su kawo masa agaji daga hannun miyagu.
Rahoton da muke samu daga jaridar Daily Trust ya ce, wasu tsagerun 'yan bindiga sun tare hanyar Birnin Gwari zuwa Funtua a karamar hukumar Birnin Gwari, Kaduna.
Rauf Aregbesola ya bayyana a kwamitin majalisa, ya bayyana abin da ya faru ranar da aka fasa gidan yarin Kuje. Ministan Ya yi Karin Haske Kan Abin da Ya Faru.
An yi umarni a ga bayan masu tada kayar baya. Ministan harkokin gida yace an ba jami’an tsaro wa’adin nan da Disamba a ga karshen ‘yan bindiga da ‘yan ta’adda.
An yi wa tubabbun ‘Yan daban siyasa wankan tsarki, an karbe su a APC a Zamfara, sun ajiye kayan fadansu a jihar, sun ce sun gano ashe amfani da su aka rika yi.
Wata matashiyar budurwa ta bayar da labarin yadda wani abokinta da ke tashe kudi da fake da sana'ar shinkafa wajen tara kazamin kudi, garkuwa da mutane yake yi.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari