Labaran garkuwa da mutane
Sojojin sun yi nasarar hallaka 'yan ta'addan ne a garin Maru a jahar Zamfara bayan sun yi kazamin fada. Sun kuma kwace makamai da dama wurin 'yan ta'addan
Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya bawa jami'an tsaro umarnin harbe 'yan daba nan take tare da sanya dokar ta baci a jihar. Dokar ta biyo bayan wani hari ne a jihar
Gwamnatin jihar Katsina ta sha alwashin magance tsaro daga jihar ga kauyukan da suka fi matsalar tsaro a jihar. Gwamna Radda ya ce za su dakile tsaron
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya kira taron tsaro cikin gaggawa han halin da mutane ke ciki a sassan wasu kananan hukumomi 8 na jihar Nasarawa.
Rahotanni sun tattabar da cewa ragowar daliban da aka yi garkuwa da su a jami'ar tarayya ta Gusau sun samu 'yanci bayan shafe watanni a hannun masu garkuwa da mutane
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi garkuwa da mai ɗakin tsohon shugaban ma'aikatan fadar gwamnati a mulkin Samuel Ortom a jihar Benuwai, sun tafka ɓarna.
Kungiyar ta kashe dan sandan ne bayan ta kama shi yana tafiya gida hutun sallah daga Dambuwa zuwa Biu. Ta kama shi ne tare da iyalansa a lokacin.
Daliban Jami'ar Wukari, Elizabeth Obi da Joshua Sardauna sun kubuta daga hannun ƴan bindiga bayan biyan kudin fansar naira dubu dari bakwai kowannen su
Wasu bata gari sun yi karfin hali yayin da suka yiwa 'yan sanda a jihar Akwa Ibom lokacin da ƴan sandan suka kama wani mai suna Udo da ake nema ruwa a jallo.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari