Labaran garkuwa da mutane
Wasu miyagun ƴan bindiga sun toshe babban titin Gusau zuwa Sakkwato, su. yi awon gaba da matafiya daga motoci biyu da yammacin ranar Talata a yankin Maru.
Dakarun sojojin saman Najeriya da aka girke a Durbunde da ke karamar hukumar Takai a jihar Kano sun kama wani babban mai garkuwa da mutane mai suna Isah Abdul.
Miyagun ƴan bindiga sun kuma yin garkuwa da mutane masu yawa a hanyardu ta zuwa Lokoja, babban birnin jihar Kogi, sun kira wsya sun nemi kuɗin fansa.
Sai an ba Gwamnoni ‘Yan sanda a jihohi idan ana son saukin rashin tsaro. A wuraren da gwamnonin nan suka tashi tsaye, Uba Sani ya ce an fara samun saukin tsaro.
An bayyana yadda 'yan sanda suka kama wani kasurgumin dan bindigan da ya addabi jama'a babban birnin tarayya Abuja. An bayyana yadda aka kama shi.
Tsagerun masu garkuwa da mutane sun kai farmaki kan garuruwan n Dekko, Lama da Monkin a karamar hukumar Zing ta jihar Taraba inda suka yi awon gaba da mutum 16.
Rundunar ‘yan sandan jihar Ekiti ta cafke wasu ‘yan kungiyar masu garkuwa da mutane 8 da suka sace wasu ‘yan makaranta da malamansu a garin Emure kwanan nan.
Jami’an ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun kai samame a sansanonin masu garkuwa da mutane biyu inda suka cafke wani mutum mai suna Sa’idu Abdulkadir.
'Yan majalisa sun gayyaci Nuhu Ribadu domin jin halin da kasa ta ke ciki. Nuhu Ribadu ya yi wa Sanatoci bayanin yadda aka samu saukin rashin tsaro a mulkin Tinubu
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari